Taraba
Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya dakatar da shirin shiga jam'iyyar APC sakamakon sace dalibai mata a jihar Kebbi. Ya yi kira ga hukumomin tsaro su gaggauta ceto yaran.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Rt. Hon. Kizito Bonzena ya jagoranci yam Majalisa 15 ciki har da mataimakinsa sun fice daga PDP zuwa APC.
Cocin Katolika na Wukari a jihar Taraba ta tabbatar da rasuwar Fasto Nicholas Kyukyundu bayan doguwar rashin lafiya, yana da shekara 66 da haihuwa.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
Gwamnonin jihohin Osun, Taraba da kuma Rivers ba su halarci babban taron PDP da ake gudanarwa a Ibadan ba, duk da rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
Sojoji sun kama wani mai safarar makamai a Taraba tare da AK-47 da harsasai 53, yayin da rundunar soji ta ce za ta ci gaba da murkushe masu laifi da inganta tsaro.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya ba da umarnin rufe masallacin Juma'a a Donga bayan rikicin da ya yi sanadin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu.
Sababbin bayanai sun nuna Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba na dab da barin PDP zuwa APC bayan tattaunawa ta sirri da manyan yan APC a birnin Abuja.
Mataimakin shugaban APC na kasa (Kudu maso Gabas), Dr. Ijeoma Arodiogbuya bayyana cewa gwamnonin adawa 4 na shirin komawa jam'iyya mai mulki kafin karshen 2025.
Taraba
Samu kari