
Taraba







Bayan shafe watanni uku babu labarinsa, al'umma a jihar Taraba sun bukaci sanin halin da mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali ke ciki game da lafiyarsa.

Bayan kammala gasar musabaka ta kasa a Kano, Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya taya Hafeez Mujaheed Salihu murnar lashe wa da kungiyar Izalah ta gudanar.

Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun kashe mutum daya tare da yin garkuwa da wasu mutane daban.

Sojojin Najeriya sun kai farmaki maboyar 'yan bindiga a jihar Taraba sun kama miyagu 23. 'Yan ta'addar sun biya wani basarake N1.5m domin kafa sansani.

Kotu a Abuja ta amince tsohon gwamnan Taraba, Darius Ishaku damar tafiya kasashen waje don neman magani bayan fuskantar shari'a kan zargin almundahana.

Jigon APC kuma dan gwagwarmaya a jihar Taraba, Rikwense Muri, ya ki karbar muƙami da Gwamna Agbu Kefas ya yi masa a matsayin hadimi na musamman kan ayyuka.

Rahotanni sun tabbatar da cewa tankar mai ta sake faduwa a jihar Taraba inda matasa suka taru a wurin yayin da jami'an tsaro suka dakatar da su daga diban fetur.

Kungiyar ƴan fansho ta jihar Taraba ta bayyana cewa Gwamna Agbu Kefas zai inganta walwalarsu idan ya koma zango na biyu, ta ce ƴaƴanta suna tare da shi.

Manyan malaman Musulunci sun gudanar da addu'o'i na musamman da saukar Alkur'ani ga Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba domin samun nasarori a mulkinsa.
Taraba
Samu kari