Taraba
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Manoma a jihohin Taraba da Gombe sun koka kan matsalalolin da suka fuskanta a bana. Sun koka kan karyewar farashi da rikicin makiyaya masu shiga gonaki.
Gagarumar sauya sheƙa ta auku a Taraba yayin da shugaban PDP, kwamishinoni, ‘yan majalisa da shugabannin kananan hukumomi suka bar PDP suka koma APC.
Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya dakatar da shirin shiga jam'iyyar APC sakamakon sace dalibai mata a jihar Kebbi. Ya yi kira ga hukumomin tsaro su gaggauta ceto yaran.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Rt. Hon. Kizito Bonzena ya jagoranci yam Majalisa 15 ciki har da mataimakinsa sun fice daga PDP zuwa APC.
Cocin Katolika na Wukari a jihar Taraba ta tabbatar da rasuwar Fasto Nicholas Kyukyundu bayan doguwar rashin lafiya, yana da shekara 66 da haihuwa.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya sanar da cewa zai sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba, 19 Ga watan Nuwamba, 2025.
Gwamnonin jihohin Osun, Taraba da kuma Rivers ba su halarci babban taron PDP da ake gudanarwa a Ibadan ba, duk da rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
Sojoji sun kama wani mai safarar makamai a Taraba tare da AK-47 da harsasai 53, yayin da rundunar soji ta ce za ta ci gaba da murkushe masu laifi da inganta tsaro.
Taraba
Samu kari