Taraba
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya bayyana cewa bai karbi ko sisin kwabo da sunan ladan sauya sheka daga PDP zuwa APC ba, ya ce bisa ra'ayin kansa.
Farashin kayan abinci ya kara sauka sosai a kasuwannin jihar Taraba yayin da al'ummar Musulmi ke kara shirin wata Ramadan. Yan kasuwa sun yi korafi kan hakan.
Wasu fusatattun matasa sun huce fushinsu kan wani dan majalisa a jihar Taraba. Dan majalisar ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki ayayin motocinsa.
Sanatocin Taraba, Haruna Manu da Shuaibu Isa Lau, sun fice daga PDP zuwa APC yau 4 ga Fabrairu, 2026. APC ta mamaye majalisa da kujeru 81 yayin da PDP ke durƙushewa.
Gwamnatin Taraba ta yi barazana ga ma'aikata da ke share tituna a jihar kan korarsu daga aiki, ta ce za su fuskanci hukunci idan basu yi rijistar APC ba a jihar.
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana sauya sheƙar Gwamna Agbu Kefas zuwa APC a matsayin abin alfahari da ya taba zuciyarsa matuƙa.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a hukumance. Kashim Shettima da jiga-jigan APC sun karbi gwamnan a hukumance.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya na ci gaba da shirye-shiryen karbar gwamnan jihar Taraba zuwa cikinta. APC ta shirya gagarumin biki don karbar gwamnan.
Akalla mutane 10 ciki har da kansila mai ci, sun mutu bayan barkewar rikici tsakanin manoma da makiyaya a Gundom, karamar hukumar Donga ta Taraba.
Taraba
Samu kari