Sule Lamido
Jonathan ya kwashe tsawon shekaru a matsayin sa na dan jam'iyyar PDP tun shekarar 1999 amma sai dai kwanan nan, ba a ganin sa a mahimman tarukan jam'iyyar duka.
Kudirin Gwamna Aminu Tambuwal na son zama shugaban kasar Najeriya nag aba ya kara samun karfi yayin da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya lamuce masa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Nigeria ba ta da shugabancin da ake bukata domin tunkarar kallubalen rashin tsaro a kasar, The Cable ta ruwaito.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma babban jigon jam'iyyar PDP, Sule Lamiɗo, ya caccaki manyam jam'iyyun siyasar ƙasar nan, yace Najeriya ba zata taba cigaba ba.
Sule Lamido ya gana da tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, sun tattauna kan batun tsaron Najeriya. Obasanjo ya ce zai yi mai yiwuwa don ceto Naje
Jagoran jam'iyyar PDP a jihar Jigawa a ranar Talata, 31 ga watan Agusta, ya amince da Sule Lamido a matsayin wanda yafi cancanta a zaben shugaban kasa a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma jigo a jam'iyyar PDP, Sule Lamido ya tuhumi tushen jam'iyyar APC inda yace jam'iyyar ba za ta wuce 2023,Daily Trust ta wallafa.
Michael Wetkas, wani shaidar hukumar yaki da rashawa ta EFCC, ya yi zargi tsohon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido da karbar cin hanci daga hannun yan kwangila d
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya yi zargin cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki bata da hangen nesa, tausayi da jin kai, D
Sule Lamido
Samu kari