Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi karin haske kan dalilinsa na shigar da jam'iyyar PDP kara a gaban kotu. Ya ce yana son kwatar hakkinsa ne.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dakatar da babban taron PDP na kasa slhar sai an sanya sunan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido a cikin yan takara.
Wani masanin siyasa, Farfesa Ibrahim Jibrin ya bayyana cewa babu wani batun kisan kiristoci da ya sanya Trump barazana ga Najeriya, ya ce tsantsar siyasa ce kurum.
Bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya, Rabiu Kwankwaso, Shehu Sani, Sheikh Gumi, Tukur Buratai, Sule Lamido da wasu wasu 'yan Arewa sun yi magana.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido ya bayyana cewa lokaci ya yi da Shugaba Bola Tinubu zai gana da dukkanin tsofaffin shugabanni.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da shirye-shiryen babban taronta na kasa, sai dai akwai wadanda ake hasashen za su fafata a zaben shugaban jam'iyya na kasa a Ibadan.
Tsohon gwamna, Sule Lamido ya dauko aiki, zai yi shari'a da PDP a kotu. Sule wanda da su aka kafa jam'iyyar PDP ya na neman shugabancin jam'iyyar hamayyar.
Dattijo a jam'iyyar PDP, Bode George ya gargadi Sule Lamido ka da ya kai jam'iyyar kotu, yana cewa hakan na iya jawo masa hukunci idan bai bi hanyoyin cikin gida ba.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi watsi da barazanar kai ta kara gaban kotu da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi kan kasa sayen fom din takara.
Sule Lamido
Samu kari