Kudu maso gabashin Najeriya
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi kira ga gwamnatin Najeriya ta saki jagoran kungiyar yan aware ta IPOB, Nnamdi Kanu.
Babban jigon APC a yankim Kudu maso Gabas, Mista Onoh ya celokaci ya yi da jam'iyyar za ta hada kai a jihar Enugu karkashin jagorancin Gwamna Peter Mbah.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi magana kan tasirin Peter Obi a yankin Kudu maso Gabas. Ya ce ya fi shi zama dan siyasa mai muhimmanci.
An dan samu hatsaniya tsakanin kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas da dan majalisa, Obinna Aguocha kan tabarbarewar lafiyar Nnamdi Kanu.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska daga Litinin zuwa Laraba a sassan Najeriya, ta yi gargadi kan yiwuwar ambaliya a Kano, Bauchi da jihohin Arewa hudu.
Kamfanin CCETC na kasar Sin zai gina tashar wutar lantarki da wurin masana’antu a Ogun, yayin da Gwamna Abiodun ke jawo masu zuba jari don bunkasa tattalin arziki.
Ana zargin tirelar simintin Dangote ta haddasa mummunan hatsari a jihar Ogun inda mutum biyar suka mutu bayan ta rasa birki ta buge adaidaita sahu a Papalanto–Ilaro.
Gwamna Alex Otti ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da batun sakin shugaban IPOB, Nnamdi Kanu domin samar da zaman lafiya a Kudu maso Gabas.
Jam’iyyar ADC ta shiga jimami bayan mutuwar mataimakin sakataren hulda da jama'a na Imo, Hon. Ugochimereze Asuzu, wanda aka bayyana a matsayin babban jigon Inyamurai
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari