Kudu maso gabashin Najeriya
Yan majalisa 12 a Ondo sun fara shirin tsige kakakin majalisar jihar, Olamide Oladiji bisa zargin rashawa, karkatar da N50m da sabawa kundin tsarin mulki.
Wata mata ta bayyana yadda wani mutumin Arewa ya dawo mata da wayarta ta iPhone da ta ɓata lokacin sauka daga keke a kasuwa cikin dabara da gaskiya.
Hukumar NPA ta tabbatar da cewa jiragen ruwa 20 sun iso Najeriya kuma sun fara sauke man fetur da kayan abinci a tashoshin Apapa, Tincan da Lekki da ke birnin Legas.
Gwamna Charles Soludo ya sake lashe zaben Anambra karo na biyu da kuri’u 422,664,. Legut Hausa ta zakulo dalilai 7 da suka taimaka Soludo ya samu tazarce.
Alaafin na Oyo, Oba Akeem Owoade, ya nada Bilaal Akinola a matsayin sabon babban limamin Oyo bayan shekaru biyu da kujerar ta kasance babu mai rike da ita.
Hadimar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya, Chioma Wesley, ta bayyana cewa Tinubu na jiran kotu kan shari'ar Nnamdi Kanu.
‘Yan gida daya su 2 da aka sace a Imoga, jihar Edo, sun tsero bayan masu garkuwar su sun yi bacci a daji, yayin da aka nemi gwamnati ta kafa ofishin ‘yan sanda.
Gwamna Farfesa Charles Chukwuma Soludo na Anambra na daga cikin yan takara da aka fafata da su a neman wa’adin mulki na biyu karkashin jam’iyyar APGA.
Sanatan Delta ta Arewa, Ned Nwoko ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana goyon bayan kudirin da ya gabatar na kafa jihar Anioma a Kudu maso Gabas.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari