Kudu maso gabashin Najeriya
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya rattaba hannu kan dojar da za ta rika tara wani kaso na kudin kananan hukumomi da asusun jiha, ya faɗi dalili.
Kungiyoyin fararen hula sun fara lallaba Bola Tinubu kan sakin kasurgumin dan ta'adda Nnamdi Kanu. Sun ce sakin Kanu zai kawo zaman lafiya a Kudu maso Gabas.
Farfesa Abubakar Sani Lugga ya yi magana kan kiraye-kirayen da yan Kudu ke yi game da raba Najeriya inda ya ce ya kamata yan Arewa su shirya zama bayan rabuwa.
Gwamnatin jihar Enugu ta tabbatar da kakaba biyan haraji a dakunan ajiye gawarwaki a kullum domin rage cinkoso musamman wadanda ba su dauke ta su ba.
Sabon basarake a jihar Delta, Obi Epiphany Azinge ya gargadi fadawa game da kawo masa gulma musamman a cikin fadarsa inda ya ce ko kusa ba zai lamunta ba.
Yan saɓda da haɗin guiwar dakarun wasu hukumomin tsaro sun kutsa kai cikkn daji, sun yi musayar wuta da ƴan ta'addan haramtacciyar ƙungiyar IBOB a Imo.
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
Babbar Kotun jihar Ebonyi ta yi zama kan shari'ar da ake zargin shugaban karamar hukumar Ivo, Emmanuel Ajah da fashi da makami da kuma kisan kai.
Wasu ’yan siyasar kudancin kasar nan na iya kalubalantar Shugaba Bola Tinubu a 2027. An yi karin haske kan ’yan siyasar da suka hada da Peter Obi da Nyesom Wike.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari