Kudu maso gabashin Najeriya
Mutum 27 sun mutu a turereniya yayin rabon shinkafa a Okija, Anambra. Ganau sun bayyana yadda kyakkyawan niyya ya koma masifa, bayan mutane sun rasa rayuka.
Majalisar Anambra ta amince da kasafin kudin 2025 na N607bn, wanda ke kunshe da kashi 23 na gudanarwa da kashi 77 na manyan ayyuka. An yabawa Gwamna Suludo.
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
Gwamnonin Najeriya 32 sun shirya kashe Naira tiriliyan 22 a shekarar 2025 mai zuwa. A cikin kasafin da suka gabatar, gwamnonin sun yi bayanin yadda za a kashe kudin.
Dattawan Igbo sun jaddada bukatar kafa jihar Anioma a shiyyar Kudu maso Gabas, suna masu kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin tabbatar da hakan.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce mahaifinsa na fuskanci tsana, hassada da tsangwama a kauyensu sabida Allah ya masa arziki lokaci guda.
Akwai wasu fitattun fina finan Nollywood da ya kamata ku kalla a watan nan na Disamba domin samu nishadi a yayin da ake bukukuwan Kirsimeti a fadin duniya.
Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari