Kudu maso gabashin Najeriya
NiMet ta hasashen ruwan sama daga Litinin zuwa Laraba a fadin Najeriya tare da yiwuwar ambaliya a Bauchi, Filato, Jigawa, Kaduna da wasu jihohin Arewa biyu.
NiMet ta hasashen guguwa, yayyafi da ruwa mai karfi a sassa da dama, ta shawarci jama’a da su kula da ambaliya, iska, da kuma katsewar harkokin yau da kullum.
Farfesa Olusola-Eleka ya fice daga jam’iyyar PDP a Ekiti, yana mai zargin jam’iyyar da gaza zama cikakkiyar adawa da ingantaccen shugabanci a ƙasa.
NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama a faɗin Najeriya ranar Alhamis, tana gargadin jama'a kan ambaliya da iska mai ƙarfi. Jihohin da abin ya shafa sun hada da Kano.
Gwamna Peter Mbah ya rantsar da sababbin kwamishinoni 6 tare da sauya wurin aikin wasu. Ya bukace su su fara aiki nan take domin kokarin cimma burikan gina Enugu.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama hade da tsawa da iska a jihohin Arewa da Kudu; an shawarci jama’a su guji fakewa a ƙarƙashin bishiyoyi da kuma tuki cikin ruwa.
Gwamnatin tarayya ta gargadi jihohi 11 kan ambaliya daga 16-20 Yuli, ta kuma kafa shirin inshora don dakile barazanar da ambaliya ke haddasawa a kasa.
NiMet ta ce za a yi ruwan sama da tsawa a Arewa ranar Alhamis, 17 ga Yuli, 2025; sauran yankuna za su sami ruwa kaɗan, kuma an shawarci jama'a su yi taka tsantsan.
Najeriya ta yi jimamin rasuwar manyan mutane a 2025, ciki har da Buhari, Dantata, Farfesa Jibril Aminu, da sarakunan gargajiya; Oba Adetona da Olakulehin.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari