Jihar Sokoto
Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun sace mata 9 a Bargaje, karamar hukumar Isa, jihar Sokoto. Yanzu haka dai yaran rikakken dan ta'adda Bello Turji, ne ake zargi.
’Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kashe mutum biyar tare da sace wasu tara a kauyen Bargaja, karamar hukumar Isa, Jihar Sokoto.
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi dan shekara 25, Sufyanu Aliyu bisa zargin caka wa matarsa, yarinya yar shekara 16 wuka har lahira a jihar Sakkwato.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya nemi wa'adin mulki karo na biyu a zaben 2027.
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani basarake tare da wasu mutane a yayin harin.
'Yan bindiga sun kakabawa wasu mutane a yankin Bazar na jihar Sokoto harajin N15m. Sun bukaci a sanar da gwamna domin kawo musu dauki kan halin da suke ciki.
Dan majalisar tarayya daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da cewa ba zai sake tsayawa takarar Majalisar Wakilai a 2027 ba, domin bai wa matasa dama.
Yayin da Janar Christopher Musa ya bar ofis ba tare da cika alkawarin da ya dauka ba, Bello Turji ya ci gaba da zama tushen kalubalen tsaro a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki sun hallara a jihar Sakkwato domin neman yadda za a inganta tsarin almajirci domin yara su daina bara.
Jihar Sokoto
Samu kari