Jihar Sokoto
Rundunar sojojin Najeriya ta rike wuta wajen lallasa mayakan yan ta'addan da ke karkashin jagorancin Bello Turji, inda aka shafe akalla kwanaki 4 ana yi.
Manjo Janar Adamu Laka ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa babu wata babbar barazana duk da bullar kungiyar Lakurawa da ke tada kayar baya a yankin Sokoto
Hukumar kare hakkin dan Adamt a kasa (NHRC), ta ce akalla mutum 1,463 yan ta'adda su ka kashe daga Janairun 2024 har zuwa watan Satumba na shekarar 2024
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Sokoto. Sojojin sun ragargaji 'yan bindigan wadanda suke dauke da makamai.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya bai wa kananan yaran jihohin Kano da Kaduna da aka sako tallafi domin su kama sana'a su dogara da kai.
Hadimin shugaban karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto, Gazali Aliyu ya fadi irin ta'addancin da Lakurawa ke yi tare da sauya limamai a masallatai.
Lauya da ke rajin kare hakkin dan Adam, Abdu Bulama Bukarti ya fallasa cewa yan ta’addan Lakurawa sun dade a Najeriya kafin yanzu, kuma a shirye su ka shigo kasar.
Rundunar sojin Najeriya ta fara aiki mai muhimmanci don dakile barazanar da sabuwar ƙungiyar ta’addanci, Lukarawa, ke haifarwa, tana ƙoƙarin tabbatar da tsaro.
Wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda ta bayyana a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. 'Yan kungiyar Lakurawa na ayyukansu a jihohin Sokoto da Kebbi.
Jihar Sokoto
Samu kari