Jihar Sokoto
Gwamnatin tarayya ta kara tabbatar da cewa za ta fatattaki yan ta'adda da su ka hana jama'a zaman lafiya, musamman a yankin Arewa maso Yammacin kasar nan.
Shugaban karamar hukumar Isa a jihar Sokoto, Alhaji Sharifu Kamarawa ya tabbatar da cewa Bello Turji na saukewa da nadin dagatai a wasu yankunam jihar.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya bayyana cewa dakarun tsaron kasar nan ba za su saurarawa yan ta’adda da masu taimaka masu ba.
A wannan rahoton, rikicin cikin gida ya kunno kai cikin jam’iyyar APC reshen jihar Sokoto yayin da aka samu masu adawa da salon mulkin gwamna Ahmed Aliyu.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya ware makudan kudi har N95.4m domin gyaran masallatan Juma'a guda 87 duk da shan suka da yake yi kan wasu ayyuka.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce za su canza salon yaki da yan bindiga wajen hana yan ta'adda yawo a jihohin Arewa. Matawalle zai ziyarci jihohin Arewa uku.
Akalla gwamnonin jihohi 16 ne a Najeriya suka maka hukumar yaki da cin hanci ta EFCC a gaban Kotun Koli da ke birnin Tarayya Abuja kan dokar da ta samar da ita.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bukaci shugabanni su hada kai domin ceto kasar nan daga halin da ta tsinci kanta a ciki a yanzu.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa Allah ya yiwa mahaifiyar tsohon shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa rasuwa a jihar Sakkwato ranar Laraba da daddare.
Jihar Sokoto
Samu kari