Jihar Sokoto
A labarin nan, za a ji cewa jama'a a jihar Sakkwato sun shiga firgici a lokacin da 'yan ta'adda su ka bude wuta a kan wasu masallata da su na sallar Asuba.
A labarin nan, za a ji babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana takaicin yadda hukumar EFCC ta zama 'yar aiken gwamnatin tarayya da APC ke jagoranta.
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta tsare tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Wiziri Tambuwal kan zargin cire Naira biliyan 180 ba bisa ka'ida ba.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya goyi bayan tattaunawa da Bello Turji, yana yaba wa kokarin Malam Musa Assadus Sunnah wajen rage kashe-kashen jama'a.
Majiyoyin da muke da su sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka wasu masallata sannan suka yi garkuwa da mutane da dama, suka tafi da su cikin daji.
A labarin nan, za a ji cewa daruruwan mazauna jihar Sakkwato sun fara barin gidajensu saboda yadda 'yan ta'adda su ka fatattake su daga muhallansu.
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya tabbatar da cewa ana tattaunawa zaman lafiya a Zamfara, ya soki Sheikh Murtala Asada kan abin da ya kira karyar da yake yi.
Ana zargin yaran Bello Turji sun kai hari a wani yanki na Shinkafi a jihar Sokoto. Sun kashe wani matafiyi Yusuf Isah kafin dakarun soji Najeriya su fatattake su.
Hukumar NiMet ta yi hasashen karuwar ruwan sama da ambaliya a Arewa, yayin da ta ce za a samu fari a Kudu. Ta ce za a samu sanyi mai cutarwa da safiya da dare.
Jihar Sokoto
Samu kari