Jihar Sokoto
Hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya yi korafi yayin da matar shugaban kasa, Remi Tinubu za ta bude kamfani a Legas.
Mai Alfarma Sarkin Muaulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya bukaci daukacin musulmi au fara suba jaririn watan Rabi'ul Awwal daga gobe Asabar.
Maganar sulhu na ci gaba da jawo magana a Arewacin Najeriya inda wasu malaman Musulunci suka rarrabu kan lamarin yayin da wasu ke cewa sulhu ne mafita.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIIya taya sabon sarkin Ibadan murna tare da yi masa fatan alheri wajen sauke mauyin da ya hau kansa.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan ko ya dace a yi sulhu da yan bindiga ko a'a, al’ummomi a wasu yankunan jihar Zamfara da Sokoto sun bayyana matsayarsu.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Jabir Sani Mai Hula ya yi bayani kan hukuncin yin sallah dauke da riga mai hoton yan siyasa, yan kwallo ko malamai a Musulunci.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci a yi watsi da sulhu da Bello Turji ya ce zai yi da gwamnati. Ya bukaci a kashe dan ta'addan.
Yayin da ake yada batun cewa Bello Turji ya shirya ajiye makamansa, Sheikh Murtala Bello Asada ya samu damar tattaunawa da kasurgumin dan bindigar kan lamarin.
An samu asarar rayukan mutane a jihar Sokoto, bayan wani jirgin ruwa dauke da 'yan kasuwa ya gamu da tsari. An samu nasarar ceto wasu mutane da ransu.
Jihar Sokoto
Samu kari