Jihar Sokoto
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama bayan sun gwabza fada.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Gwamna Ahmed Aliyu ya samu halartar taron addu'ar uku ta fidda'u bisa rasuwar tsohon dan Majalisar Tarayya daga Sakkwato kum basarake, Muhammad Mai Lato.
Shugaban karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sakkwato, Alhaji Ayuba Hashimu ya karyata labarin da ake yadawa cewa yan bindiga sun kashe mutane a masallaci.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari a lokacin sallar Asuba a Kiba Ruwa, Sabon-Birni a Sokoto inda suka kashe mutane biyu ciki har da limamin masallaci.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi martani kan zargin cewa Gwamna Ahmed Aliyu ya raka takwaransa na Abia wajen ziyarar jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu a gidan yari.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wasu mutane uku da ake zargi suna daukar nauyin ayyukan ta'addanci a jihar Sokoto. An kuma kama manyan barayin babura.
Shugaban IPOB, Nnamdi Kanu ya roƙi kotu ta mayar da shi daga gidan yari na Sokoto zuwa yankin Abuja, yana cewa nisan wurin yana hana shi shirya daukaka kara.
Uban amaryar da aka yi garkuwa da ita a kauyen Chacho na jihar Sakkwato, Malam Umaru ya bayyana cewa masu garkuwa sun kira waya, sun nemi magana da dagaci.
Jihar Sokoto
Samu kari