Jihar Sokoto
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani tantitin jagoran 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe jagoran 'yan bindigan ne yayin artabu.
Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto ya yaba wa Alhaji Aliko Dangote game da ware kashi daya cikin hudu na dukiyarsa a wakafi idan ya rasu domin ayyukan alheri ga jama'a.
Gwamnatin Ahmad Aliyu ta amince da kashe Naira biliyan 8.4 domin sake gina babbar kasuwar Sokoto da gobara ta lalata, tare da amincewa da kasafin kudin 2026.
Fitaccen dan ta’adda, Bello Turji ya shiga tashin hankali bayan sojojin Najeriya sun kashe kwamandansa, Kallamu Buzu a kwanton-bauna da aka yi a Sabon Birni.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga tare da kwato makamai.
Kamfanin siminti na BUA ya bai wa ɗalibai 200 daga jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara tallafin karatu na ₦200,000, domin ƙarfafa ilimi a yankin Arewa maso Yamma.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Rahotanni sun ce an hango fitaccen dan bindiga, Kachalla Bello Turji, tare da mayaka da dama a yankin Fadamar Kanwa na Sabon-Birni da ke jihar Sokoto.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ragargazar 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama bayan sun gwabza fada.
Jihar Sokoto
Samu kari