Jihar Sokoto
Dan ta'adda, Bello Turji ya fitar da barazana ga mutanen da ke zaune a kauyukan Katsina, lamarin da ya tilasta wa jama'ar kauyukan gudun hijira zuwa Nijar.
Gwamnatin jihar Sokoto ta fito ta yi martani kan rahotannin da aka yada cewa 'yan bindiga sun farmaki mutane da matsugunansu. Ta ce ba kamshin gaskiya a batun.
Muhawara kan juyin mulkin 1966 da dalilin birne Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto a Kaduna. Masana tarihin sun bayyana tasirin wannan lamari ga Najeriya.
Shugabannin al'umma a Sokoto Gabas na ƙorafi kan barazanar hare-hare daga Bello Turji, suna neman gaggawar taimako daga gwamnati bayan tserewar mazauna ƙauyuka.
Fasto Matthew Kukah musanta rahotannin da ke cewa babu tsanantawa ga Kiristoci a Najeriya, yana jaddada cewa matsalar tsaro na shafar kowa, Musulmi da Kiristoci.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai hari a Gajit, Sokoto, sun jikkata biyu da sace fiye da 20 abin da ke tayar da hankali kan ta’addanci.
Rahotanni sun nuna cewa kasurgumin dan bindigar nan, Bello Turji ya tura sakon barazana ga mazauna Tidibale, lamarin da ya sa suka fara guduwa a Sakkwato.
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kashe Lakurawa 155 a harin da suka kawo Najeriya a 2025. Wani bincike ya ce babu wata hujja ta nasarar harin.
Wani bidiyo da yan jaridu suka gani ya tabbatar da kashe ‘yan ta’adda da lalata maboyarsu a Sokoto, yayin hare-haren sama na Amurka a ƙarshen Disambar 2025.
Jihar Sokoto
Samu kari