Jihar Sokoto
'Yan bindiga da ke alaka da Bello Turji sun kai hari a kauyen Kiratawa a Sokoto, inda suka kashe limamin gari, jami'an tsaro sun isa yakin don tsare al'umma.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya bayyana abin da ke kara rura wutar.
Kwamitin binciken shari’a a Sokoto ya zargi tsohon gwamna Tambuwal da almundahanar fiye da ₦117bn. Gwamna Ahmed Aliyu ya ce za a kafa kwamitin don adalci.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindigan da suka addabi mutane a jihar Sokoto. Sojojin sun samu nasarar dakile wani hari da suka kawo.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
Tsohon Sanatan Sokoto, Abubakar Umar Gada, ya dawo PDP daga ADC, yana zarginsa da jagoranci maras kyau. PDP ta musanta shigowarsa, duk da rade-radin mulkin 2027.
Amarya da kawayenta a Sokoto sun sami 'yanci bayan kwanaki 49 a hannu 'yan bindiga, bayan biyan fansa Naira miliyan 10, lamarin da ya jefa al'umma cikin tsoro.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da shiga watan Sha'aban na shekarar 1447 wanda ya ke nuna cewa saura wata 1 a fara azumin watan Ramadan na 2026.
Hare-haren makaman Amurka a Sokoto sun janyo cece-kuce, suna barin kungiyar Lakurawa ta yi yunkurin tserewa bayan asarar rayuka da lalacewar kayan aiki.
Jihar Sokoto
Samu kari