Siyasar Najeriya
Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas a majalisar dattawa, Gbenga Daniel, ya fuskanci hukuncin ladabtarwa bayan jam'iyyar APC ta zarge shi da cin dunduniyarta.
Gwamna Dikko Radda ya ce ilimi shi ne makamin yaki da rashin tsaro, ya kaddamar da makarantu na musamman a Katsina tare da tallafa wa dalibai a waje.
Bayani kan cancantar Goodluck Jonathan a 2027: Abin da kundin tsarin mulki, kotu da masana suka ce game da yiwuwar sake zamansa shugaban Najeriya a nan gaba.
Sakataren jam’iyyar ADC na kasa, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya ce ADC za ta kwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da kuma jihar Lagos a zaben 2027.
Uwargidan gwamnan jihar, Anambra, Nonye Soludo, ta dauki zafi inda ta kalubalanci Sanata Uche Ekwunife su yi rantsuwa a bainar jama’a kan zargin cin amanar aure.
Shugaban karamar hukumwar birnin Abuja, Christopher Zakka Maikalangu ya tabbatar da rasuwar daya daga cikin hadimansa, Yunusa Ahmadu Yusuf ranar Juma'a.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Tsohon dan majalisa daga jihar Plateau, Dachung Bagos ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta hukunta Shugaba Tinubu kan fara tallata shi da ake yi.
Tawagar 'yan Majalisar Tarayya daga Kebbi ta bukaci hukumomin tsaro su binciki tsohon Antoni Janar, Abubakar Malami kan zarge-zargen da ya yiwa Gwamna Nasir Idris.
Siyasar Najeriya
Samu kari