Siyasar Najeriya
Majalisar dokokin Rivers ta dawo bakin aiki bayan Tinubu ya janye dokar ta-baci. Wannan ya kawo ƙarshen dakatarwar watanni shida da aka yi wa shugabannin siyasa.
Rahotanni sun bayyana cewa magoya bayan Gwamna Similayi Fubara da aka mayar kan mulki sun taru a kofar gidan gwamnatin Ribas domin tarbarsa yau Alhamis.
Shugaba Bola Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-baci a Rivers, ya dawo da gwamna Fubara, mataimakiyarsa, kakakin majalisa da sauran shugabannin siyasa kan kujerunsu.
Shugabannin tsohuwar jam'iyyar CPC ta Buhari na jihohi sun gana da Atiku Abubakar domin shirin kifar da gwamnatin Bola Tinubu a zaben shubana kasa na 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo a jihar mai arzikin mai.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya cire dokar ta bacin da ya kakaba a jihar Ribas watanni shida da suka wuce, ya ce ya gamsu da yadda abubuwa suka gyaru.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya fito ya yi magana kan rahotannin da ke cewa zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa ADC. Ya yi watsi da batun.
Dan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar PDP a zaben gwamnan Ondo, Ajayi ya janye larar da ya shigar ta kalubalantar nasarar Gwamna Aiyedatiwa a kotun koli.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya zargi tsohon ministan shari'a Abubakar Malami da ingiza ayyukan ta'addanci, abin da ya sa 'yan kasuwa suka guje wa jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari