Siyasar Najeriya
Tsohon Shugaba kasa a Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya karyata zargin cewa ya nemi wa'adi na uku a mulkinsa da ya yi daga shekarar 1999 zuwa 2007.
Mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya samu karramawa ta musamman daga jami'ar European American a birnin tarayya, Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu tagomashi a batun zaben shekarar 2027. Kungiyar Cagram ta yi wa Shugaba Tinubu alkawarin samun miliyoyin kuri'u.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Ondo ma shirin samun karuwa ta wani babban dan siyasa. Dan takarar gwamnan PDP, Agboola Ajayi, ya shirya komawa cikinta.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara shirin mika mulki a shekarar 2027. Ta ce yanzu 'yan Najeriya sun waye.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi maganar da ke nuna yiwuwar shiga jam'iyyar APC mai mulki. Jama'a da dama sun masa martani ciki har da kwamishinan Ganduje.
Gwamna Siminalayi Fubara ya bayyana cewa zai iya ba da komai don tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar Ribas, ya ce ya jure matsin lamba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Ministan Abuja bisa gudummuwar da suka bayar wajen dawo da zaman lafiya.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kokarin dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan fagen siyasa tare da ba shi tikitin PDP a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari