Siyasar Najeriya
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Agege ya bada shawara ga Atiku Abubakar da Peter Obi. Dr. Wale Ahmed ya buakci su hakura da yin takara da Bola Tinubu a 2027
Kungiyoyin mata sama da 350 ne suka kai karar majalisar dattawan Najeriya kan dakatar da Sanata Natasha Akpoti daga dawowa ofis bayan dakatar da ita aka yi.
Wata kungiya mai suna ta bukaci Alhaji Atiku Abubakar ya hakura da yin takara za bennshugaban kasa na shekarar 2027. Ta nemi ya marawa Peter Obi baya.
Fitaccen jarumin Kannywood, Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa yana da kwarin gwiwar cewa ADC za ta karbe mulki daga hannun Shugaba Tinubu a zaben 2027.
Wasu mata hudu 'yan siyasa, da aka zabe su a mukamai daban daban a Legas sun rasu cikin kwanaki 57 kacal bayan rantsar da su, APC ta karyata zargin siyasa a ciki.
Babban jigo a jam'iyyar APC, Sam Nkiri ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya shawo kan Rabiu Musa Kwankwaso domin karfafa nasararsa a 2027.
Tsagin jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa ba ya tare da Rabiu Musa Kwankwaso kan maganar shiga jam'iyyar APC. NNPP ta ce ta riga ta kori Kwankwaso da Kwankwasiyya.
Wasu masu ruwa da tsaki a APC ta jihar Enugu sun bayyana damuwarsu kan yadda wasu jagorori ke neman toshe lafar sauya shekar gwamna Peter Mbah zuwa APC.
An yada wata jita-jita mai cewa tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya fice daga jam'iyyar. Shugaban APC a karamar hukumarsa ya yi bayani.
Siyasar Najeriya
Samu kari