Siyasar Najeriya
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa mutanen Kano za su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Hadakar jam'iyyun adawa ta cin ma matsaya kan jam'iyyar da za su yi amfaninda ita wajen takara a zaben 2027. Sun jingine batun jam'iyyar da ba a yi wa rajista ba.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Kano sun gudanar da wani muhimmin taro. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayarsu kan goyon bayan Tinubu.
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas a Majalisar Dattawa ta 10, Kelvin Chukwuya fice daga jam'iyyar LP saboda rigimgimu, ya koma APC mai mulkin Najeriya.
Nasir El-Rufa'i ya ce an yaudari Buhari yaki nada Audu Ogbeh sakataren gwamnati. Ya ce zai cigaba da rokawa Ogbeh aljannar firdausi duk da Kirista ne.
A labarin nan, za a ji cewa manyan 'yan siyasa a jihar Sakkwato sun shiga rikicin siyasa, magoya bayan tsohon Gwamna su ka sako Sanata Ibrahim Lamido a gaba.
Ministan Harkokin Abuna ya nuna jin dadinsa bisa yadda Gwamnan Akwa Ibom ya zabi ci gaban jiharsa fiye da biyayya ga jam'iyyar siyasa, ya yabawa Umo Eno.
Atiku Abubakar ya ce Yarbawa za su zama ginshiƙi a gwamnatinsa idan ya zama shugaban kasa a 2027, yana mai karyata rade radin da ake yadawa cewa zai fifita Fulani.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari