Siyasar Najeriya
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gaisawar mutunci da jagoran NNPP na lasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso yayin da suka hadu a bikin nadin Olubadan na 44.
A labarin nan, za a jiyadda wata sanarwa da wani Kola Johnsom ya fitar da sunan Atika Abubakar ta fusata shi, inda ya zargi Fadar Shugaban Kasa da kitsa shirin.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan ya gana da shugaban jamiyyar hadaka ta ADC a Abuja. Ya gana da David Mark ne bayan taron manyan ADC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fara gana wa da APC bayan ya ce za su iya shiga jam'iyyar da sharadi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa mutanen Kano za su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Hadakar jam'iyyun adawa ta cin ma matsaya kan jam'iyyar da za su yi amfaninda ita wajen takara a zaben 2027. Sun jingine batun jam'iyyar da ba a yi wa rajista ba.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Kano sun gudanar da wani muhimmin taro. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayarsu kan goyon bayan Tinubu.
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas a Majalisar Dattawa ta 10, Kelvin Chukwuya fice daga jam'iyyar LP saboda rigimgimu, ya koma APC mai mulkin Najeriya.
Nasir El-Rufa'i ya ce an yaudari Buhari yaki nada Audu Ogbeh sakataren gwamnati. Ya ce zai cigaba da rokawa Ogbeh aljannar firdausi duk da Kirista ne.
Siyasar Najeriya
Samu kari