Siyasar Najeriya
A yayin da ake tunkarar zabukan shekarar 2027, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu gwamnoni da suka taba mika mulki ga mataimakansu bayan wa'adinsu ya kare.
Ƙungiyar TMG ta soki kalaman Isa Ali Pantami kan zaben 2027, tana gargadin cewa irin wadannan furuci na iya haddasa tashin hankali da barazana ga dimokuradiyya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya yi magana kan gudanar da zaben fitar da gwani. Ya bayyana cewa a shirye APC ta ke ta gudanar da zaben fitar da gwani na gwamna.
Tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya kuma tsohon Ministan tarayya, Abubakar Malami, ya shiga takarar gwamnan jihar Kebbi a inuwar jam'iyyar ADC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, bai halarci tantancewar APC ba yayin da jam’iyyar ta tantance gwamnoni 14 da sauran masu neman mukaman zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Daliban da suka ci gajiyar shirin NELFUND a Anambra sun bayyana goyon baya ga shugaba Bola Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Jam'iyyar PDP karkashin jagorancin Tanimu Turaki ta musanta rade radin da ake cewa Jonathan ya bar PDP, domin ya fito takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari