Siyasar Najeriya
Dan takarar jam'iyyar PRP, Donald Duke, ya buƙaci ‘yan adawar Najeriya su binne son zuciya, su haɗa kai domin kayar da APC a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar da ke kare hakkin Musulmi ta Najeriya, MURIC ta bayyana damuwa game da halayyar ma'aikatan INEC a zaben Osun.
Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun Accord, AAC da SDP sun shirya hada maka domin tunkarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na APC a babban zaben 2027.
Gwamna Ademola Adeleke dan kasuwa ne kafin ya tsunduma harkar siyasa, ya je majalisar dattawa gabanin ya samu nasarar zama gwamnan jihar Osun a zaben 2022.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi kira ga abokin hamayyarsa na jam'iyyar APC, Bola Oyebamiji da ya zo su hada hannu don ci gaban jihar..
Ƴan siyasan da zuri'ar Adeleke ta haifar a tarihin Najeriya shi ne abin da rahoton nan ya kawo. Kafin yanzu, mahaifin gwamna mai-ci da yayansa duk sun yi siyasa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Siyasar Najeriya
Samu kari