Siyasar Najeriya
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Gwamnan Taraba, Agbu Kefas ya yi rajista zama dan APC a hukumance a Jalingo, yana mai cewa matakin zai karfafa jam’iyya da tafiyar da mulki a jihar.
Fasto Elijah Ayodele ya ce Naira miliyan 150 ba za su iya sayen takalmin da yake sawa ba, yana karyata zargin karɓar kuɗin sihiri daga Bayo Adelabu.
Jam'iyyar ADC ta ce soke belin Abubakar Malamai na iya sa mutane au zargi EFCV da goyon bayan wani bangare musamman yadda ya fara gangamin siyasa a Kebbi.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa ko kadan bai yi nadamar goyon bayan da ya ba Shugaba Bola Tinubu ba a 2022.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna shakku kan tafiyar tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi a zaben shekarar 2027.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari