Siyasar Najeriya
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya ce da Bola Tinubu ya so APC ta lashe Osun, da ya taimaka masa, sannan ya ce zaɓen 2027 zai fi sauƙi ga shugaban ƙasa.
Jonathan Vatsa ya bukaci Tinubu ya sauya salon mulkinsa tare da komawa ga talakawa, yana mai cewa zaben Osun gargadi ne ga APC kafin zaben shekarar 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Tinubu zai fi samun saukin lashe zaben 2027 fiye da 2023, yayin da ya ce adawa ta raunana saboda sauya sheka da rarrabuwa.
Jam'iyyar ADC ta ce ta yi haɗin gwiwa da Accord domin kayar da APC a zaɓen Osun, inda Bolaji Abdullahi ya ce haɗin kan adawa na iya kayar da APC a 2027.
Bola Oyebamiji ya bukaci magoya bayan APC a Osun su zauna lafiya bayan kayen zabe, yana mai cewa ya mutunta sakamakon INEC tare da goyon bayan binciken jam’iyya.
A wannan labarin za a ji cewa zaben jihar Osun ya fito da wasu darussa da ke tabbatar da cewa babu abin da zai hana yan adawa lallasa jam'iyya mai mulki.
Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Gwamna Ademola Adeleke ya bayyana dalilin da ya sa ya ziyarci kabarin marigayi dan uwansa, Isiaka Adeleke, kafin ya kada kuri’a a zaben jihar Osun.
APC ta ƙi amincewa da sakamakon zaben Osun, tana cewa Ademola Adeleke bai samu mafi yawan ingantattun kuri’u ba, yayin da jam’iyyar ke duba yiwuwar daukar mataki.
Siyasar Najeriya
Samu kari