Siyasar Najeriya
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, bai halarci tantancewar APC ba yayin da jam’iyyar ta tantance gwamnoni 14 da sauran masu neman mukaman zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Daliban da suka ci gajiyar shirin NELFUND a Anambra sun bayyana goyon baya ga shugaba Bola Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Jam'iyyar PDP karkashin jagorancin Tanimu Turaki ta musanta rade radin da ake cewa Jonathan ya bar PDP, domin ya fito takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ya yi taka-tsantsan kan batun tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Magoya bayan Malam Nasir Ahmad El Rufai sun fara tara kudi da nufin saya masa fam din takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, sun hada Naira miliyan 45.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari