
Siyasar Najeriya







Tsohon mataimakin shugaban PDP, Cif Bode George ya nuna takaici kan yunƙurin sauya shekar gwamnoni 4 zuwa APC, ya ce wannan abin kunya ne a siyasa.

Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya nuja damuwa kan yunkurin Atiku Abubakar na sake neman takarar shugaban ƙasa karo na uku a inuwar PDP.

Sakataren yada labaran NNPP na kasa, Ladipo Johnson ya bayyana cewa maganganun Ganduje a rabuwar kai a jam'iyya ba shi da wani amfanin a zo a gani.

Abdullahi Ganduje ya kaddamar da shugabannin APC a Faransa, inda ya nemi goyon bayansu ga manufofin Tinubu. Haj. Amina ta nemi ba mazauna waje damar kada kuri’a.

Bayan kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun fice daga ECOWAS, kungiyar za ta yi taro a Ghana don tattauna illolin hakan gareta da nemo mafita kan lamarin.

Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama abin magana kan rade-radin da ake yi na cewa zai koma jam'iyyar APC mai mulki.

Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa jam'iyyar ta haɗa kai da Majalisa domin ba ƴan Najeriya mazauna waje damar kaɗa kuri'a.

Fostocin neman takarar shugaban kasa a 2027 na Gwamna Bala sun bayyana a titunan Bauchi, yayin da matasa ke cewa wasu ‘yan siyasa sun dauke su aikin tallata gwamnan.

Wata kungiyar matasa sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo domin ya nemi zama shugaban kass a babban zaɓe mai zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari