Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta taso tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a gaba bayan dansa ya zabi marawa Bola Ahmed Tinubu baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya fitp ya yo martani bayan dansa ya zabi ya goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a zaben 2027.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, Abubakar Atiku Abubakar, ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu, ya bayyana cewa akwai yadda 'yan adawa za su iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Wasu majiyoyi sun ce ci gaba da tuntubar masu ruwa da tsaki, sharadin Shugaba Tinubu da matsalar Sanata Barau ce ya jawo jinkirin sauya shekar Gwamna Abba.
Rahoto ya ce ana matsawa shugaban kasa Bola Tinubu lamba da ya maye Kashim Shettima da mataimaki Kirista a zaben 2027. An ambaci sunan Kiristoci uku.
Abokin takarar Kwankwaso a zaben shugaban kasa na 2023, Bishof Isaac Idahosa ya jaddada goyon bayansa ga jagorancin Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi tsokaci kan sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Ya ce dole ne ya san matsayarsa kafin ya koma.
Bangaren jam'iyyar NNPP ya yi fatali da batun rashin amincewar Kwankwaso game da sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Siyasar Najeriya
Samu kari