Siyasar Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda tsohon gwamna a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kaca-kaca da tikitin Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa na 2027.
Sanata Kabiru Gaya ya amince da komawa APC bayan ganawa da shugaban jam'iyyar, Nentawe Yilwatda, bayan rahoton rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu a NDC.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC a shiyyar Arewa maso Yamma sun hallara a babban birnin tarayya Abuja don duba muhimman batutuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta yi mamakin yadda ake samun karuwar kashe kudi a kamfanin mai ta NNPC ba tare da bayani ba.
Jam'iyyar ADC ta nada Bello Isah Ambarura mataimakin dan takarar gwamnan Sokoto na 2027 tare da Manir Muhammad Dan-Iya bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Mohammed Manu Malala ya janye burinsa na neman gwamnan Gombe, ya kuma bayyana goyon bayansa ga ɗan takarar PDP, Isa Ali Ibrahim Pantami, a zaɓen 2027
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben shekarar 2027 da ke tafe, Peter Obi, ya bayyan kwarin gwiwar cewa ba zai sha kashi ba a zaben.
A labarin nan, za a ji tsohon ministan tsaron Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana mafitar da za su bi wajen kawo karshen rashin tsaro idan sun ci zabe.
Rabiu Kwankwaso ya ce Peter Obi zai cika alkawarin yin wa’adin shekaru hudu kacal idan ya lashe zaben 2027, yana mai cewa sun sanya yarjejeniyar a rubuce.
Siyasar Najeriya
Samu kari