Siyasar Najeriya
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ve yana da yakinin Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara a zaben 2027 saboda dabarun da suka tsara.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed, ya yi tsokaci kan tikitin ADC. Ya ba Peter shawarar abin da ya kamata ya yi don samun nasara.
Kungiyar matasan APC Arewa ta Tsakiya ta gargaɗi cewa cire Kashim Shettima daga tikitin Tinubu zai jefa jam'iyya cikin mummunan kuskure a zaɓen 2027.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ba zai bari a ba kowa mukami ba sai dan jam'iyya, wanda ya yi mata wahala bayan zaben 2027.
Wani mai sharhi kan al'amuran jama'a, Jide Ojo, ya yi magana kan abubuwan da za su iya sanya Peter Obi ya fice daga jam'iyyar ADC kafin babban zaben shekarar 2027.
Wasu masu ruwa da tsakin APC a Kano sun hango cewa ba za a masu adalci ba idan jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya sauya sheka tare da Gwamna Abba Kabir.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta kawo karshen shari'a da ake yi dangane da waye sahihin Sakatarenta na kasa a gaban kotu da ke Abuja.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi magana kan magoya bayan Peter Obi da magoya bayansa da ke magana kan tikitin ADC a zaben 2027.
Tsohon mai bai wa shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed, ya ce ADC za ta fuskanci rikici idan Atiku Abubakar ya samu tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari