Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027. Ya ce zai mara masa baya.
Mataimakin gwamnan jihar Bayelsa da Sanata Seriake Dickson sun shirya ficewa daga jam'iyyar PDP. Ana hasashen cewa manyan 'yan siyasan guda biyi za su koma ADC.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ba shi da wani shiri na barin PDP, ya kuma soki jam'iyyar PRP da cewa ba zai bari kage ya dauke masa hankali ba.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana abubuwan da suka jawo ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa AP. Gwamna Adeleke ya ce yana matukar kaunar PDP.
Tsohon ministan kwadago Joel Danlami Ikenya ya fice daga jam’iyyar APC ya koma PDP, yana mai cewa matakin ya biyo bayan bukatar al’umma da makomar siyasar Taraba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya bar PDP ya koma APC, inda ya shiga kara jerin gwamnonin da suka fice daga jam’iyyar tun bayan zaben 2023.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya damu zama ɗan takarar gwamnan jihar Kwanaki kadan bayan ya sanar da sauya sheka daga PDP.
An bayyana Gwamna Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaben fitar da gwani na jam'iyyar Accord, hakan na zuwa ne awanni bayan ya yanki kati.
Jam'iyyar PRP ta bayyana cewa ba ta da wurin da za ta karbi Gwamna Bala Mohammed ko da rahoton da ake yadawa gaskiya ne, ta ce ya illata jihar Bauchi.
Siyasar Najeriya
Samu kari