Siyasar Najeriya
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mummuni ya sanar da sauya shekar Gwamna Dauda Lawal daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Kotun daukaka kara ta kammala sauraron dukkanin bangarorin da ke cikin kararrakin da ke gabanta kan rikicin shugabanci na jam'iyyar PDP mai adawa.
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
'Yan daba sun kai wa Amaechi hari a Ubima tare da ƙona ofishin ADC. Tsohon ministan ya buƙaci jami'an tsaro su kamo maharan su hukunta su cikin gaggawa.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya shiga jam’iyyarADC a hukumance yayin da ake tunkarar zaben 2027, bayan ya yi rajista a yankin Ubima a jihar.
Kungiyoyin Musulmi a Osun sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar APC, Asiwaju Bola Oyebamiji da mataimakinsa Benjamin Adereti gabanin zaben gwamna na 2026.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP ta ja kunnen majalisar dokokin Kano tare da ba ya shawara game da shirin tsige Mataimakin Gwamna, Aminu AbdulSalam Gwarzo.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hasashen dan siyasan da zai maye gurbin Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo idan aka tsige shi a matsayin mataimakin gwamna.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu alamu sun fara nuna cewa tabbas, akwai yiwuwar tsohon Ministan tsaro Muhammad Badaru Abubakar zai bar APC, ya koma adawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari