Siyasar Najeriya
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Kano, Murtala Sule Garoya ce matakin da Abba Kabir Yusuf ya dauka na sauya sheka zuwa APC, ya ce hakan zai amfani jihar.
Dambarwar siyasar jihar Kano na kara zafi, hadimin gwamna Abba ya yi barazanar tona asirin wadanda suka ci amanar kanWa a badakaloli daban-daban.
Kungiyar Northern Youth Frontiers (NYF), ta bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai bayar da cikakken goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Jam'iyyar APC reshen kasar Faransa ta yi maraba da matakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na sauya sheka daga NNPP, ta ce jihar Kano za ta samu ci gaba fiye da da.
Bayan Gwamna Abba Yusuf ya koma APC; jam’iyyar PDP ta tsira da gwamnoni 4 kacal yayin da siyasar 2027 ke daukar sabon bayan sauya shekar manyan gwamnoni.
Jam'iyyar APC ta shiyyar Arewa maso Yamma ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano bisa matakin da ya dauka na sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
Sakataren jam'iyyar ADC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola ya aika da sakon gargadi ga APC ka gwamnonin da ke shiga cikinta.
Kwamitin shirya taron sauya shekar gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya tabbatar da cewa Sanata Kashim Shettima zai halarci bikin yau Talata a Jos.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ba ta ji dadin kalaman Ministar al'adu da yawon bude ido a kan batun takarar Shugaba da Mataimakinsa a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari