Siyasar Kano
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nesanta kanta daga zargin da aka yi mata na cewa tana da hannu a wani hari da aka kai kan taron ƴan NNPP.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya rushe ma’aikatar ilimi mai zurfi tare da cire mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukamin kwamishina a ma'aikatar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa gwamnatinsa ba za ta amince da aiki da masu cin dunduniyarta ba, ya gargadi Kwamishinoni.
A labarin nan za a ji cewa Aliyu Sani Madakin Gini da ke wakiltar Dala a majalisar tarayya ya sanar da dalilansa na sauya sheka daga NNPP zuwa APC.
Gwamna Abba Yusuf ya tsige shugaban ma’aikatan Kano, Abdullahi Musa. Ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin mai riƙon ƙwarya bayan komawarsa APC yau.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NNPP ta ja kunnen majalisar dokokin Kano tare da ba ya shawara game da shirin tsige Mataimakin Gwamna, Aminu AbdulSalam Gwarzo.
Matakan tsige gwamna ko mataimakin gwamna a Najeriya bisa sashi na 188 na kundin tsarin mulki, tun daga gabatar da tuhuma har zuwa kaɗa ƙuri'ar ƙarshe.
Majalisar dokokin Kani ta tura takarda a hukumance domin sanar da mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo shirin da ta fara na sauke shi daga mukaminsa.
Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirye-shiryen bin matakan da doka ta tanada domin sauke Aminu Abdulsalam Gwarzo daga kujerar mataimakin gwamna.
Siyasar Kano
Samu kari