Siyasar Kano
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan nada Murtala Sule Garo a matsayin mataimakinsa. Gwamna Abba ya ce mutum ne mai son kawo ci gaba.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon kwamishina Garba Yusuf Abubakar ya bayyana cewa zai shiga cikin jerin masu neman takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
A labarin nan, za s ji tsohon shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce nada Garo a matsayin mataimakin gwamnan Kano tamkar ɗora ƙwarya ne a gurbinta.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan daba dauke da makamai sun farmaki jama'a a fitacciyar kasuwar wayoyin hannu ta Farm Center da ke cikin birnin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin ƙananan hukumomi a Kano ta Kudu sun yi taro, inda suka bayyana cewa sun amince Rurum ya fito takarar Sanata a yankin.
Siyasar Kano
Samu kari