Siyasar Kano
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Wani bincike ya ƙaryata jita-jitar cewa gwamnatin Kano ta raba dan kamfai ga mata, an gano hotunan da ake yadawa an gyara su domin ɓata suna da yaɗa bayanan ƙarya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi gargadi kan yadda mata suka rika fita da dan kamfai kan titi a taron APC a jihar Kano. Ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa Murtala Sule Garo, sabon mataimakin gwamnan Kano da majalisar dokokin jihar ke ƙoƙarin tantance wa ya yi magana a karon farko.
An fitar da wasu dalilai da ake ganin cewa sune suka sanya Abba Kabir Yusuf daukar Murtala Sule Garo ya ba shi mataimakin gwamnan Kano duk da zarge-zarge.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Jam'iyyar ADC ta samu karuwa bayan wasu 'yan majalisar wakilai daga jihar Kano sun sauya sheka zuwa cikinta. 'Yan majalisar sun sauya sheka ne daga NNPP.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa Murtala Sule Garo 'Commander' a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano a yau 22 ga Afrilu, 2026, domin ƙarfafa gwamnatinsa.
Siyasar Kano
Samu kari