Siyasar Kano
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta jihar Kano ta karbo makudan kudi na diyyar Hausawa da aka kashe a Uromi.
A labarin nan, za a ji Injiniya Ibrahim Abdullahi Karaye ya yi mamakin yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kori wasu ma'aikata saboda suna da alaka da Kwankwasiyya.
A labarin nan, za a ji cewa Barayan Karaye ya bayyaan yadda su ke kallon takarar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf gabanin zaben 2027 da ke tafe a cikin yan watanni.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta NDC ta bayyana yadda aka so tsayar da Mustapha Kwankwaso takara amma daga baya aka hakura aka ba Kwamred.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamared Abdullahi Ghali Basaf, tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Kano ya koma sana'ar dinki bayan ya rasa kujera.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kabiru Gaya ya bayana abubuwan da suka jawo aka tattauna tsakaninsa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a Abuja
Sanata Rufai Hanga ya gana da Bola Tinubu tare da Sanata Barau da Kabiru Gaya, abin da ya ƙara ƙarfafa jita-jitar cewa zai sauya sheƙa daga NDC zuwa APC kafin 2027.
Gwamnatin Kano ta sanar da shirin biyan ma'abota kaddarori fiye da 1,400 diyyar kudade tare da ba su filaye kyauta sakamakon shafar gidajensu da ginin hanyoyi ya yi!
Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
Siyasar Kano
Samu kari