Siyasar Kano
Fitaccen lauyan nan dan asalin Kano, Abba Hikima ya bayyana damuwarsa kan yiwuwar rufe kararrakin da aka shigar kan zargin Ganduje da mutanen da sace kudin talakawa.
Jam'iyyar APC da Abdullahi Umar Ganduje sun yi martani kan cewa Abba Kabir Yusuf ba zai yi nasara ba a zaben 2027. Ganduje ya ce Allah ne ke ba da mulki a mutum ba.
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Kano, Murtala Sule Garoya ce matakin da Abba Kabir Yusuf ya dauka na sauya sheka zuwa APC, ya ce hakan zai amfani jihar.
Dambarwar siyasar jihar Kano na kara zafi, hadimin gwamna Abba ya yi barazanar tona asirin wadanda suka ci amanar kanWa a badakaloli daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar INEC ta sanar da shirin da aka yi wajen tunkarar zaben cike gurbi na 'yan majalisun Kano da za a yi a wayan Fabarairu, 2026.
Jam'iyyar APC reshen kasar Faransa ta yi maraba da matakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na sauya sheka daga NNPP, ta ce jihar Kano za ta samu ci gaba fiye da da.
Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna takaici bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga NNPP zuwa APC, ya bayyana cewa wannan karyewar zuciya ce ga jam'iyyar NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
Jagora a NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya yi butulci mafi girma a tarihin duniya. Buhari ya taka rawa wajen nasarar Abba a kotu bayan zabe.
Siyasar Kano
Samu kari