Siyasar Arewa
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya sabunta karin jam'iyyar APC a jihar Gombe. Sakataren tsare-tsaren jam'iyyar ya bayyana wa malamin cewa siyasa sai an taka rawa.
Sanatocin Taraba, Haruna Manu da Shuaibu Isa Lau, sun fice daga PDP zuwa APC yau 4 ga Fabrairu, 2026. APC ta mamaye majalisa da kujeru 81 yayin da PDP ke durƙushewa.
Tsohon gwamnan Benue, Gabriel Suswam, ya fice daga PDP, yana zargin rashin haɗin kai da rikice-rikicen cikin gida da suka tilasta masa yin murabus.
Gwamnatin Taraba ta yi barazana ga ma'aikata da ke share tituna a jihar kan korarsu daga aiki, ta ce za su fuskanci hukunci idan basu yi rijistar APC ba a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya karbi Baƙuncin Mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf a gidansa da ke Abuja.
Jam'iyyar NNPP ta musanta cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya tattauna batun komawa APC da Tinubu; ta bayyana rahoton a matsayin ƙarya da nufin ɓata masa suna.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, ya ce Najeriya ta yi sa’a da samun Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, yana kiran sa ɗan siyasa na gaskiya.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Najeriya ba ta taba samun shugaba cikakken dan siyasa kamar Bola Ahmed Tinubu.
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
Siyasar Arewa
Samu kari