Siyasar Arewa
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista a Najeriya, Sa'id Ahmed Alkali ya sanar da dalilin da ya sa ya janye daga neman takarar gwamna a jihar Gombe.
Farfesa Isa Ali Pantami ya janye daga takarar gwamnan APC a Gombe, yana zargin karya dokar zabe da rashin gaskiya a tsarin fidda gwani na jam’iyyar.
Sanatan Sokoto ta Gabas, Ibrahim Lamido, ya bayyana dalilin da ya sanya ya hakura da sake neman komawa majalisa yayin da ya gaza samun tikitin takarar gwamna.
APC ta soke sakamakon farko na zaben fitar da gwani a mazabar Pankshin/Kanke/Kanam da ke Plateau tare da ayyana Yusuf Gagdi a matsayin sahihin dan da takara.
Barista Isiyaku Danlawan ya bayyana dalilan da ya sa Dr. Jamilu Gwamna ya fi Isa Farfesa Ali Pantami da sauran masu neman takara cancantar tikitin APC a Gombe.
A jihar Plateau, tashin hankali ya barke yayin zaben fidda gwani na APC, inda aka kashe mutum guda. Rundunar 'yan sanda na binciken wannan lamari mai tayar.
Na hannun daman Peter Obi, Ibrahim Abdulkarim ya bayyana cewa shirinsu shi ne mka wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso mulki bayan Obi ya sauka a 2031.
Ofishin shugaban majalisar dattawa ya ce labarin da ake yadawa cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi kalamai masu kama da barazana, ya nemi kowa ya dagw
Primate Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan dogaro da gwamnonin Arewa wajen zaɓen 2027, yana cewa wasu na iya juya masa baya a ƙarshe.
Siyasar Arewa
Samu kari