Siyasar Arewa
Mubarak Ahmad Gumi, ɗan fitaccen malamin addinin Musulunci ya bayyana aniyar neman takarar majalisar dokokin jiha bayan ya ce jama'a sun roke shi ya fito.
Farfesa Isa Ali Pantami ya fadi dalilan shiga siyasa, yana mai cewa mutanen kirki su shiga su tsunduma ba tare da tsoro ba, ya fadi rawar da ya taka a harkar siyasa.
Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana dalilin shigarsa siyasa, yana musanta zargin tsattsauran ra'ayi tare da jaddada bukatar mutane su fahimci al'amuran siyasa.
Rikicin jam'iyyar APC ta shiga rudani a Benue, gwamna Hyacinth Alia ya samar da shugabanni na dabam yayin sakataren gwamnatin tarayya George Akume ya samar da nasa.
Tsohon shugaban NIS, Muhammed Babandede, ya shiga APC a Jigawa. Ya ayyana takarar Sanata a 2027 kuma ya bayyana dalilin janyewarsa daga neman takarar gwamnan jihar.
Ana hasashen Sheikh Isa Pantami na zawarcin kujerar gwamnan Gombe a 2026. Legit Hausa ta yi nazari kan wasu abubuwa 3 da suka jawo Pantami ya fuskanci sukar jama'a.
Nasir El-Rufai ya wanke kansa kan batun bacewar Abubakar Idris, watau Dadiyata. Ya ce wadanda suka sace Dadiyata sun zo ne daga Kano, don haka a tambayi jihar.
El-Rufai zai tsaya takarar 2027? Tsohon gwamnan Kaduna ya ba da amsa a yau Juma'a, inda ya bayyana abubuwan da za su sanya shi shiga takarar shugabancin Najeriya.
Hajiya Naja'atu Muhammad ta soki Sheikh Isa Pantami, inda ta kira shi makaryaci a shirin Ali Jita. Ta kuma soki tsarin zaben Najeriya da ta kira na 'kama karya.'
Siyasar Arewa
Samu kari