Siyasar Arewa
Wani matashi mai suna Ahmad Gamji ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ba Dr. Bala Wunti babban mukami saboda gogewa da ƙwarewarsa a harkar man fetur.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta mika korafi ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta yi magana game bayanan da tsagin Nafi'u Bala ya fitar.
Jigon APC a Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi farar dabara da ya dauki Shettima mataimaki a karo na biyu.
Matasan APC a Arewa maso Gabas sun ce za su yi wa Bola Tinubu ruwan ƙuri'u a zaɓen 2027 bayan ya sake zaɓar Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa.
Sheikh Barista Ishaq Adam Ishaq ya bayyana goyon baya ga takarar Farfesa Isa Ali Pantami na fuskantar adawa ne saboda kasancewarsa malamin addini.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Muhammad Inuwa Yahaya da ke shugabantar kungiyoyin gwamnoni a yankin ya jagoranci bude sakatariyarsu a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta karyata cewa akwai wasu daga cikin manyan 'ya'yanta da suka fice daga cikinta ziwa NDC.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato, Isa Kalanjeni, ya bayyana dalilansa na hakura da jam'iyyar APC da kujerarsa.
A labarin nan, za a ji cewa wani Sanatan Anambra, Victor Umeh ya yi zargin Ali Modu Sheriff yana son lalata Peter Obi a wajen 'yan Arewa kafin babban zabe mai zuwa.
Siyasar Arewa
Samu kari