
Siyasar Arewa







Wata ƙungiyar matasa a Arewacin Najeriya mai suna 'Young Nigerian Voices' ta bukaci tsohon minista, Hon. Emeka Nwajiuba ya tsaya takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027.

Sarki Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin kungiyar 'Obidient' a jihar Kano. Sanusi ya zauna da mutanen Peter Obi ranar da Malam Nasir El-Rufai ya bar APC.

Hajiya Hafsat Mohammed Baba ta sanar da ficewarta daga APC, tana mai cewa jam’iyyar ta rasa alkiblarta, lamarin da ake ganin yana da alaka da ficewar El-Rufai.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sanar da sauya shekarsa daga APC zuwa SDP. El-Rufai ya fadi dalilan barin jam'iyyar da ya sa hannu aka kafa ta.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya sauya sheka daga APC zuwa SDP. Wasu na hannun damansa sun ce dama akwai alamar hakan kuma ba sa mamaki.

Rahotanni na nuni da cewa Nasir El-Rufai ya bar APC kuma zai shiga SDP, yayin da majiyoyi da dama ke tabbatar da wannan matakin. Dansa Bashir ya ba da alama.

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kogi, Chief Patrick Adaba, ya rasu yana da shekaru 79 a ranar Lahadi a Abuja, bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.

Gwamnatin Bola Tinubu ta amince da samar da motoci masu aiki da wutar lantarki 10,000 a wasu Arewa maso Gabas. Za a samar da wuraren cajin motocin.

An fara yakin neman zaben shugaba Bola Tinubu domin tazarce a jihohin Arewa. Jiga jigan APC sun fara kamfen a jihohin Arewa da suka hada da Kaduna da Kebbi.
Siyasar Arewa
Samu kari