Siyasar Arewa
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya lashe zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC a jihar Kano bayan nasarar da ya samu a jihohi biyar.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da cewa dan kasuwa kuma dan siyasa Dr Bala Bello Tinka ne zai mata takarar gwamna a jihar Gombe a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, ya samu tikitin takarar gwamnan Kebbi na jam’iyyar ADC domin zaben shekarar 2027 ba tare da hamayya ba.
Rahotannin sun tabbatar da cewa akwai akalla mambobi da dama daga Majalisar Dattawa ta 10 a Najeriya ba sa neman sake tsayawa takara gabanin zaben 2027.
Kungiyar Pantamiyya Movement Brotherhood mai goyon bayan Farfesa Isa Pantami ta bayyana goyon bayanta ga Jamilu Isyaku Gwamna bayan zaben fidda gwani na APC a Gombe.
Kakakin majalisar dokokin Kwara, Salihu Yakubu Danladi, ya lashe tikitin gwamna na APC bayan rikicin cikin gida kan wanda zai gaji gwamna AbdulRahman AbdulRazaq.
An fara lika fastocin takarar shugaban kasa na tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi a wasu sassan jihar Katsina gabanin zaben fitar gwani na jam'iyyar ADC.
Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Siyasar Arewa
Samu kari