Siyasar Arewa
Kungiyar RHA ta yi ikirarin cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya share hawayen yan Arewa ta hanyar zuba masu ayyukan more rayuwa masu dunbin yawa.
Gwamna Bala Mohamed ya saye fom din nemantakarar Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar APM. Ya bayyana cewa za su tsaya domin ceto al'umma a zaben 2027.
Gwamnonin jihohin Arewa da suka hada da Yobe, Borno, Gombe, Nasarawa da wasu jihohin Kudu sun fitar da sunayen wadanda suke so su gaje su a zaben 2027.
Kotun Tarayya da ke Jalingo ta hana tsohon gwamnan Taraba, Rabaran Jolly Nyame, takarar zaben 2027 saboda hukuncin da aka taba yanke masa kan rashawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Jam'iyyar ADC ta sanar da cewa fitar Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi zai kara mata himma wajen samun nasara a zaben 2027 mai zuwa, David Mark ne ya fad haka.
Dan takarar gwamnan jihar Gombe, wanda ya samu tikiti ta tsarin masalaha, Jamilu Gwamna ya bukaci sauran wadanda suka nemai takara su zo a hada kai don nasarar APC.
Mustapha Sule Lamido ya karɓi fom ɗin takarar gwamnan Jigawa a ƙarƙashin PDP don zaɓen 2027, inda ya lashi takobin ceto jihar daga mawuyacin halin da ta shiga.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
Siyasar Arewa
Samu kari