Siyasar Arewa
A labarin nan za a a ji yadda Isa Ashiru ya yi nasarar tattara jagororin jam'iyyar ADC akalla 11 da ke adawa da juna, aka cimma sulhu a jihar Kaduna.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Ƙungiyar North Central Agenda ta goyi bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027, yayin da ta ce ayyukan gwamnati da sauye-sauye sun amfanar Arewa ta Tsakiya.
Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Ɗan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce ya shiga takarar gwamnan Gombe a 2027 ne saboda kawo gyara kan lalacewan abubuwa.
Jam'iyyar ADC ta nada Bello Isah Ambarura mataimakin dan takarar gwamnan Sokoto na 2027 tare da Manir Muhammad Dan-Iya bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
A wannan labari za a ji yadda rashin fahimta game da zaben fitar da gwani a jam'iyyar APC a jihar Neja ya jawo matsalolin adawa da gwamnati mai ci.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takarar gwamnan Kebbi na ADC, kwanaki bayan hukuncin kotu kan kadarori 48.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya gode wa Shugaba Bola Tinubu kan sake tsayar da Kashim Shettima takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Siyasar Arewa
Samu kari