Siyasar Arewa
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya bai wa Adam Fakai mota domin ƙarfafa masa gwiwa wajen wayar da kan jama’a kan manufofin gwamnatin Bola Tinubu da APC.
A labarin nan, Dan majalisar jiha mai neman takarar majalisar tarayya a Madobi/Kura/Garun Mallam ya ce duk da Kwankwaso mutumin kirki ne, dole yan takara su yi aiki.
Shugabannin al’ummar Arewa da ke zaune a jihar Anambra sun karyata zargin cewa Peter Obi ya nuna musu wariya ko ya rushe masallaci a lokacin mulkinsa.
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya yi alƙawarin cewa APC za ta bai wa Bola Tinubu cikakken goyon baya da kuri’u a zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.
Wani hadimin Farfesa Isa Ali Pantami ya fice daga jam'iyyar PDP mai adawa inda ya koma APC tare da goyon bayan Jamilu Isiyaku Gwamna a zaɓe mai zuwa.
Jigon NDC, Buba Galadima ya ce gwamnonin jihohi 34 da rabi suna goyon bayan Tinubu a 2027, yayin da ya ce Bala Mohammed har yanzu bai yanke shawara ba.
Gwamna Agbu Kefas ya nuna cewa Zainab Ibrahim na iya zama mataimakiyarsa a 2027, shugaban APC Nentawe Yilwatda ya kira ta mataimakiyar gwamna mai jiran gado.
Sheikh Isa Ali Pantami ya ce Gombe na bukatar mayar da hankali kan inganta rayuwar al’umma ta hanyar ilimi, kula da malamai da ƙarfafa mata domin gina ɗan Adam.
Wani jigon APC a Kebbi, Adamu Yahaya (Adam Fakai), ya sanar da janye goyon bayansa ga Shugaba Bola Tinubu, ya zargi shugabannin jam'iyyar da rashin ba shi kulawa.
Siyasar Arewa
Samu kari