Siyasar Arewa
Wata mata a Arewa ta yi watsi da APC da Tinubu, tana cewa jam’iyyar ba za ta samu kuri’a ko damar yaƙin neman zaɓe a yankinsu ba gabanin zaɓen 2027.
Bashir el-Rufai ya caccaki ɗan’uwansa Bello kan sauya sheka zuwa ADC, yana zarginsa da fifita muradun kansa da kuma tambayar biyayyarsa ga iyali.
Atiku Abubakar ya ce zai sake bude iyakokin Najeriya da raya tashoshin ruwa na Kudanci domin bunkasa kasuwanci da saukaka jigilar kaya idan ya ci zabe.
A labarin nan za a ji cewa Ralph Nwosu, dan takarar shugaban kasa a Najeriya ya bayyana cewa za a shiga yarjejeniya tsakanin Atiku da yan Najeriya.
Tsohon minista, Abubakar Malami ya kaddamar da kwamitin yaƙin neman zaɓen ADC mai mambobi sama da 600 a Kebbi, inda ya buƙaci haɗin kai da kamfen cikin lumana.
A labarin nan, za a ji adadin da karfin siyasar wasu gogaggun mata yan siyasa da ke shirin bugawa da Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2027 mai zuwa.
Sama da malaman Musulunci 500 daga Arewa 19 da Abuja sun bayyana goyon bayan sake zaben Bola Tinubu a 2027, tare da yaba wa gwamnati kan tsaro da ci gaba.
Yar siyasa a Najeriya, Naja'atu Mohammaed ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta tura tawaga ta musamman domin ba Farfesa Isa Ali Pantami hakuri.
Dan takarar gwamnan Gombe na APC, Jamil Gwamna, ya bukaci a gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin mutunci, zaman lafiya da mayar da hankali kan ci gaban jihar.
Siyasar Arewa
Samu kari