
Siyasar Arewa







SDP ta gargadi tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da sababbin mambobi su bi dokokin jam’iyya, su guji yunkurin rushe shugabanci ko sauya tsarin jam’iyyar.

Jam'iyyar APC ta yi watsi da rade radin da ke cewa ana yunkurin sauya mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 bayan Arewa ta Tsakiya sun ta nemi kujerar.

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce nasara ce ga 'yan Najeriya bayan INEC ta yi watsi da ƙorafin yi mata kiranye. Ta ce an gama yaƙi ɗaya, saura biyu.

Dan majalisar wakilai a jihar Niger, Hon. Joshua Audu Gana ya ce ba zai saci kudi don faranta wa al'ummarsa rai ba yayin da yake fuskantar suka kan ayyukan mazabarsa

Ciyaman din Okehi da ke jihar Kogi ya sanya dokar hana fita a fadin karamar hukumar, saboda barazanar tsaro. An dauki matakin ne gabanin zuwan Sanata Natasha.

Tsakanin Janairu da Maris din 2025, Najeriya ta fuskanci gagarumin sauyin jam’iyyu da ya shafi manyan 'yan siyasa, ciki har da Mallam Nasir El-Rufai.

Tsohon sanatan Bauchi, Suleiman Nazif ya fice daga PDP zuwa SDP don samar da shugabanci na gari. Ya ce matakin ya biyo bayan shawarwari da amincewar mabiyansa.

Bayan Nasir El-Rufai ya bar APC zuwa SDP, jam'iyyar reshen jihar Kaduna ta bayyana cewa tsohon gwamna ba mambanta ba ne inda ta ba shi shawara da sauran al'umma.

Dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji ya nesanta kansa daga wata makarkashiya da ake cewa ana kullawa don rage tasirin Sanata Abdulaziz Yari.
Siyasar Arewa
Samu kari