Siyasar Arewa
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya musanta rahoton cewa zai sauya sheka zuwa APC duk da cewa ya tabbatar da rigimar da ke cikin jam'iyyar PDP.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nesanta kanta daga zargin da aka yi mata na cewa tana da hannu a wani hari da aka kai kan taron ƴan NNPP.
A labarin nan, za a ji yadda guguwar sauya jam'iyya ta fara kadawa a jihar Jigawa inda makusancin tsohon Minista Badaru ya fara yin gaba, ya fice daga APC
Raoton da muke samu ya bayyana yadda dan majalisar tarayya a PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC a jihar Sokoto yayin da ake shirin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa gwamnatinsa ba za ta amince da aiki da masu cin dunduniyarta ba, ya gargadi Kwamishinoni.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban PDP, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya hakura da zama a cikin jam'iyyarsa ta PDP bayan Gwamna Dauda Lawal ya koma APC mai mulki.
Gwamna Dauda Lawal na Zamfara ya sauya sheka zuwa APC. A sanarwar da ya fitar, gwamnan ya bayyana manyan dalilan ficewarsa da PDP tare da shiga APC.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu alamu sun fara nuna cewa tabbas, akwai yiwuwar tsohon Ministan tsaro Muhammad Badaru Abubakar zai bar APC, ya koma adawa.
Malamin Musulunci, Sheikh Abdulmuddalib Gusau zai nemi takarar gwamna a jihar Zamafara a 2027. Ya yi kira da sauran malamai su shiga siyasa, kuma a yi katin zabe.
Siyasar Arewa
Samu kari