Siyasar Arewa
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa kodayake ta tsaya a kan doron dimokiraɗiyya wajen shirin tunkarar zaben 2027 mai zuwa, gwamnonin da ke shigowa cikinta na da alfarma.
Kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, karkashin Kabiru Kobi ta gargadi Tinubu kan sauya Shettima a 2027; ta ce hakan zai janyo rashin nasarar jam’iyyar.
Rahoto ya nuna Shugaba Tinubu na nazarin maye gurbin Shettima da Kiristan Arewa irin su Dogara ko Bishop Kukah a takarar 2027 domin daidaiton addini.
Jam'iyyar APC a Zamfara ta karyata rahoton cewa Gwamna Dauda Lawal ya aika da wasikar sauya sheka, tana zargin labarin a matsayin kirkirarre da yaudara.
Arewa za ta sanar da ɗan takararta na 2027 a watan Afirilu; ƙungiyar RAID ta bayyana hakan a Abuja yayin bikin Sardauna na 2026 don magance rashin tsaro da talauci.
Muhawara kan juyin mulkin 1966 da dalilin birne Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto a Kaduna. Masana tarihin sun bayyana tasirin wannan lamari ga Najeriya.
Tsohon dan takarar gwamna Ja’afar Sani Bello ya soki tasirin siyasar Rabiu Kwankwaso, yana bayyana cewa ba shi da karfin tasiri a Najeriya sama da Kano.
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa lokaci ya yi da yan siyasa irinsu Atiku za su kauce au ba matasa wuri.
Jam’iyyar PDP a Bauchi ta karyata jita-jitar cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na shirin ficewa zuwa ADC, tana kiran rahoton ƙarya da yaudara.
Siyasar Arewa
Samu kari