Siyasar Arewa
Tsohon gwamnan Bauchi, Ahmed Adamu Mu'azu ya bayyana cewa babu amfanin sabuwar gwamnatin Bauchi ta bata lokaci tana binciken Bala Mohammed idan ya sauka a mulki.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta nesanta Gwamna Ahmed Aliyu daga kyautar mota da shago da aka bai wa yar TikTok Rahama Saidu, tana cewa ba ta da alaƙa da gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi abin da ba a saba gani ba a Fadar Shugaban kasa idan an yi baki, ya bar wurin zamansa.
Kwararren dan jarida Jaafar Jaafar ya bayyana shakku kan burin siyasar Pantami, yana mai jaddada bukatar tsarki a tsakanin addini da siyasa a Najeriya.
Sakataren APC na Gombe ya soki Sheikh Isa Ali Pantami a ofishin jam'iyya; ya ce kowa haushinsa yake ji saboda rashin ziyartar ofis. Malamin ya yi martani.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya sabunta karin jam'iyyar APC a jihar Gombe. Sakataren tsare-tsaren jam'iyyar ya bayyana wa malamin cewa siyasa sai an taka rawa.
Sanatocin Taraba, Haruna Manu da Shuaibu Isa Lau, sun fice daga PDP zuwa APC yau 4 ga Fabrairu, 2026. APC ta mamaye majalisa da kujeru 81 yayin da PDP ke durƙushewa.
Tsohon gwamnan Benue, Gabriel Suswam, ya fice daga PDP, yana zargin rashin haɗin kai da rikice-rikicen cikin gida da suka tilasta masa yin murabus.
Gwamnatin Taraba ta yi barazana ga ma'aikata da ke share tituna a jihar kan korarsu daga aiki, ta ce za su fuskanci hukunci idan basu yi rijistar APC ba a jihar.
Siyasar Arewa
Samu kari