Shugaban Sojojin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin tsohon babbban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya) ya fadar shugaban kasa, Abuja.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun yi artabu da wasu 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda masu yawa.
Hedkwatar tsaro ta fara gudanar da bincike kan sojojin da suka janye daga makarantar GGCSS Maga, kafin kawo harin 'yan bindiga. An fara gudanar da bincike.
Rundunar sojojin Najeriya ta karawa wasu jami'anta matsayi daga Birgediya Janar zuwa Manjo Janar, daga Kanal zuwa Nirgediya Janar har dakaru 105.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris ya bayyana jin dadin ceto daliban Maga 24 da sojoji suka mika masa, ya jaddada godiya ga Shugaba Tinubu.
Tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa 'yan kasar waje ba za su iya ceto Najeriya ba kan matsalar rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin kasar nan da ke aikin ceto dalibai a dazukan Zamfara, Kebbi da Neja sun ci karo da sansanonin 'yan ta'adda, sun share su.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Nasir Idris ta Kebbi ta yi bayani a kan lokacin da ta ke sa ran jami'an tsaro za su samu nasarar ƙwato ƴan matan makarantar Maga.
Ministan tsaro Bello Matawalle ya ce an kama sojojin da suka janye kafin sace daliban Maga, kuma za su fuskanci hukunci idan aka same su da laifi.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari