Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wasu manyan sojoji a Najeriya sun sa baki a kan yunkurin da aka dauko na kara wa dogarin Shugaban Kasa Bola Tinubu girma.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
Gwamnatin kasar Burkina Faso karkashin Ibrahim Traore ta cigaba da rike sojojin Najeriya. Sojojin sun bukaci a sako su su dawo gida ba su son yin Kirsimeti a kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira hafsoshin tsaro zuwa fadarsa da ke Aso Rock Villa a Abuja. Sun shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirri a tsakaninsu.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yi tsokaci kan matsalolin da ake fuskanta. Ya ce matsalar rashin tsaro na bukatar hadin kai.
A labarin nan, za a ji cewa an samu wasu sojojin kasar nan sun fusata da aka kara wa Kanal Nurudeen Yusuf, mai tsaron Shugaban Ƙasa girma zuwa Birgeniya Janar.
Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Ministan Tsaro, Christopher Musa ya yaba da saurin daukar matakin sojojin Najeriya wurin dakile juyin mulkin Benin da aka yi yunkurin yi a karshen mako.
Tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan saurin dakile yunkurin juyin mulki a Benin, ya kira matakin “gagarumin dabara”.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari