Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya shawarci 'yan Najeriya a kan mu'amalarsu da dakarun sojojin kasar nan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani ga tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Tukur Buratai kan rigima da sojan Najeriya da ya yi a birnin tarayya.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya kare kansa kan rigimar da ya yi da wani jami’in sojan ruwa kan filin da tsohon hafsan ruwa ke ikirari ya mallaka.
Tsohon jagoran ‘yan tawaye na Niger Delta, Asari Dokubo, ya soki rigimar da ta kaure tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da jami’an soja kan filin da ake takaddama.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto wasu dalibai masu hidimar kasa guda 74 da suka makale a wurin da ake fragabar ISWAP na kai kawo.
Bayan shugaban kasa, na gaba da kai a gidan soja, ministan tsaro da mukaddashin shugaban kasa, babu wani mai hurumin bai wa sojoji umarni a dokar Najeriya.
Janar Christopher Musa mai ritaya ya samu mukami da wani kamfanin zuba jari a Amurka bayan sallamar shi da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a Oktoban 2025.
Tsofaffin Janar da rundunar sojin Najeriya sun gargadi Nyesom Wike kan rigima da ya yi da wani soja A. Yerima a Abuja kan mallakar fili sun ce Wike bai kyauta ba.
An saki muryar tattaunawar waya tsakanin Babban Hafsan Tsaron Najeriya da soja da aka danganta da umarnin Vice Admiral a rikicinsa da Nyesom Wike a Abuja.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari