Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojojin kasar nan ta yi asarar Janarori kimanin 500 daga zamanin Muhammadu Buhari zuwa na Bola Ahmed Tinubu.
Mai sharhi kn lamuran tsaro, Audu Bulama Bukarti ya ce sauya hafsoshin tsaro ba zai kawo mafita ba har sai an sauya salon yaki da 'yan ta'adda a Najeriya.
Sababbin sharuddan murabus na sojoji sun bayyana cewa tsofaffin manyan hafsoshin tsaron ƙasa za su samu manyan motoci da kudin jinya na N30m a shekara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kogi, Usman Ahmad Ododo ya jinjinawa shugaban kasa, Bola Tinubu bisa nadin Manjo Janar Waidi Shaaibu a matsayin COAS.
Tsohon babban jami’in soja, Manjo Janar Anthony Atolagbe (mai ritaya), ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa sauye-sauyen da ya yi a rundunonin tsaron kasar.
Babban mai bincike a Cibiyar Nazarin Rikice-rikice ta Duniya da ke Bonn, Oyewole Oginni, ya ce Bola Tinubu ya yi abin da ya dace da ya aauta hafsoshin tsaro.
Sauya shugabannin sojojin Najeriya da Bola Tinubu ya yi ciki har da hafsun tsaro, Janar Christopher Musa zai shafi manyan Janar sama da 60 a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi bayani kan dalilin da ya sa Mai girma Bola Tinubu ya kori hafsoshin tsaro daga kan mukaminsu. Ta ce yana da ikon yin hakan.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan sauya hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi. Ta bukaci ya gayawa 'yan Najeriya gaskiya.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari