Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun Najeriya sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram bayan kai musu farmaki a dajin Sambisa. Sojoji sun yi musayar wuta kafin su kashe 'yan ta'addan.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda ya sha fama da makiya masu kulla makirce a rundunar tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan samun bayanan sirri daga jama'a.
Dakarun sojoji sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Kano. Sojojin sun yi arangama da 'yan bindigan ne bayan da suka kawo hari a karamar hukumar Shanono.
Dakarun soji sun ceto mutum ɗaya a iyakar Kano da Katsina, yayin da aka kashe 'yan ta'adda 438 tare da ceto mutane 366 a yankin Arewa maso Gabas cikin watanni bakwai
Hafsun sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya kai ziyarar girmamawa ga mai alfarma Sarkin Musulmi a jihar Sokoto bayan harin Amurka a Najeriya.
Rundunar Sojin Najeriya ta tabbatar da hadin gwiwa da Amurka wajen kai hare-haren sama kan ‘yan ta’addan ISIS ‘yan kasashen waje a Arewa maso Yamma.
Tsohon sakataren kungiyar Yarbawa ta Afenifere, Pa Ayo Opadokun, ya ce matsalar tsaro a Najeriya shiri aka yi mata tun tuni, ba kuskure ko hadari ba.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari