Shugaban Sojojin Najeriya
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani bayan cacar baki da sojoji kan mallakar fili a Abuja. Wike ya ce ba zai lamunci karya doka ba a birnin tarayya Abuja.
An samu rigima mai zafi a birnin Abuja a yau Talata yayin da sojoji suka hana Ministan Abuja, Nyesom Wike, shiga wani fili da ake rikici a Gaduwa.
Wasu dakarun sojojin Najeriya sun bude wuta kan jami'an 'yan sandan da ke dawowa daga wajen zaben gwamnan jihar Anambra da aka gudanar a ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa mayakan kungiyoyin yan ta'adda sun gwabza kazamin yaki a jihar Borno, inda aka kashe mayakan ISWAP akalla guda 50 a kusa da tafkin Chadi.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore, ya gargadi gwamnatin Najeriya da kada ta raina nufin Shugaban kasar, Donald Trump wajen dakatar da kisan Kiristoci.
Tsohon hafsan sojojin kasa kuma tsohon minista, Laftanal Janar Abdulrahman Dambazau (mai ritaya) ya bayyana cewa akwai makarkashiyar da Amurka ke shiryawa Najeriya.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede ya ce ba a yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce gwamnati na daukar matakan yaki da ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin girma ga Manjo Janar Abdulsalam Bagudu Ibrahim, wanda ya taba zama mukaddashin hafsan sojojin kasa.
Kanal Mohammed Ma’aji, tsohon mai ba tsohon gwamna Timi Sylva shawara kan tsaro, na cikin wadanda ake zargi da jagorantar yunkurin juyin mulki a Najeriya.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari