Shugaban Sojojin Najeriya
Rikicin Nyesom Wike da wani soja, A.M Yarima ya jawo saka bakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Wike ya dauke motar rusa gini a filin da soja ya hana shi shiga.
Tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor ya nuna takaici kan munanan kalaman da Wike ya fada wa A. M Yerima duk da yana sanye da kakin soja.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
A labarin nan, za a ji cewwa ADC ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan shiru da ta yi duk da dambarwar Ministanta, Nyesom Wike da A.M Yerima.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya shawarci 'yan Najeriya a kan mu'amalarsu da dakarun sojojin kasar nan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani ga tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Tukur Buratai kan rigima da sojan Najeriya da ya yi a birnin tarayya.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya kare kansa kan rigimar da ya yi da wani jami’in sojan ruwa kan filin da tsohon hafsan ruwa ke ikirari ya mallaka.
Tsohon jagoran ‘yan tawaye na Niger Delta, Asari Dokubo, ya soki rigimar da ta kaure tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da jami’an soja kan filin da ake takaddama.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto wasu dalibai masu hidimar kasa guda 74 da suka makale a wurin da ake fragabar ISWAP na kai kawo.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari