Shugaban Sojojin Najeriya
An samu bayanai game da yadda aka shirya yunkurin juyin mulki a Najeriya domin kifar da shugaba Bola Ahmed Tinubu da wasu manyan a shekarar 2025.
Wata kungiyar rajin kare dimokuradiyya a jihar Nasarawa ta ce sojojin da aka tsare bisa zargin shirya juyin mulki a Najeriya ba su da lafiya, ana so a sake su.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron Najeriya ta kammala bincike a kanzargin rashin da'a da ake zargin sojojin kasar da yunkurin aikata wa.
Dakarun Najeriya sun kai farmaki kan 'yan Boko Haram a Timbuktu Triangle, inda suka ruguza kurkukun da Boko Haram ke tsare mutane a dajin tare da kashe wasu.
Kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo Janar Abdulsalam Abubakar, ya bayyana yadda taimakon Amurka ke taka rawa a yaki da 'yan ta'addan Boko Haram.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wasu mutane da ke hakar ma'adanai a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun yi kisan kai yayin harin da suka kai.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya ta kai farmaki wani muhimmin sansanin Boko Haram a dajin da suke kira Timbuktu Triangle. An samu kabarin Boko Haram.
A labarin nan, za a ji cewa alkaluma daga hukumar RMAFC sun bayyana wa 'yan Najeriya adadin kudin da ake biyan Shugaban Kasa da sauran jami'a a matsayin albashi.
Dakarun sojojin Najeriya sun gano rumbun ajiyar kayan Boko Haram a karkashin kasa a jihar Borno. Dakarun Najeriya sun fadi abubuwan da suka samo a rumbun.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari