Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya da dakarun kasar China sun yi wani taro a Abuja domin karfafa alaka a tsakaninsu. Sun gana ne a Abuja a hedkwatar NAF.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an jibge jirage marasa matuka da Amurka ta kawo domin yaki da 'yan ta'adda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon hafsan sojojin kasa, Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa an san mutanen da ke daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, kuma suna rayuwa a cikin al'umma.
Ana ci gaba da samun bayanai kan yunkurin da aka yi na kifar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, lamarin da ya tada hankali tare da jawo cece kuce a kasar nan.
Sojojin Najeriya sun sanar da kashe 'yan Boko Haram kusan 100 domin adadinsu ya kai 80 tare da kwato manyan makamai a wata gwabzawa da suka yi a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta nem hadin kan jama'a yayin da aka fara farautar wasu 'yan kunar bakin wake da suka shiga jihar Borno.
Ministan tsaro, Christopher Musa ya roƙi ‘yan ƙasa kada su karaya kan ikon rundunar soji wajen fatattakar ‘yan ta’adda, yayin da gwamnati ke ƙara ƙarfafa tsaro
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sa labule da shugabannin rundunonin tsaro a yakin da ake yi da 'yan ta'adda a sassan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari