Shugaban Sojojin Najeriya
Tsohon hafsun tsaron Najeriya kuma ministan tsaro a yanzu, Janar Chiristopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda aka so harbe shi a yunkurin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da shirin da ya ke na tsunduma harkokin siyasa gabanin 2027.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce jami’an sojojin da aka kama kan yunkurin juyin mulki sun san illar abin da suka aikata.
Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya ce gwamnatin tarayya za ta dauki nauyin kulawa da iyalan sojojin da suka yi yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunkurin juyin mulki a Najeriya. An samu sunayen mutum 40 da aka kama bisa yunkurin kifar da Bola Tinubu.
Majiyoyi sun bayyana shirin juyin mulki da aka shirya, inda aka bankado makamai da kuɗaɗe daga jami’an soja da fararen hula, ciki har da tsohon gwamna Timipre Sylva.
Iyalan sojojin Najeriya 16 da aka kama kan zargin yunkurin juyin mulki sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sassauta musu saboda halin da 'ya'yansu ke ciki.
Dakarun Najeriya sun yi wa 'yan bindiga ruwan wuta a jihar Kwara bayan kaddamar da sabon farmakin Operation Igbo Danu domin kawar da 'yan ta'adda a dazuka.
Runduna ta 13 ta sojin Najeriya ta musanta zargin fyaɗe da karɓar kuɗi a Cross River; ta ce an shirya bidiyon da ake yadawa don yaudarar jama'a da bata sunan jami'ai
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari