Shugaban Sojojin Najeriya
Sojojin 23 Brigade sun musanta rahotannin cewa sun bude wa fararen hula wuta a jihar Adamawa suna mai cewa ’yan bindiga ne suka harbe mata biyu a tarzomar kabilanci.
Rundunar sojin Najeriya ta karyata cewa ta harbi mata masu zanga zanga a jihar Adamawa. Ya fadi yadda wasu bata gari suka kai wa dakaru hari kuma aka harbe su.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta bayyana takaicin yadda ake ci gaba da rashin tsaro a Najeriya amma an iya kai agaji Benin.
Tun farkon shekarar 2025 aka fara fuskantar yunkurin kifar da gwamnati a Benin. An so yin juyin mulki a Najeriya bayan yinsa a Madagascar da Guinea Bissau.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Shugaban Najeriya a lokacin soji da farar hula, Cif Olusegun Obasanjo ya ce za a iya murkushe Boko Haram idan an sake dabara.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar saman Najeriya ta samu nasarar ragargaza sojojin da su ke kokarin tserewa bayan sun ayyana juyin mulki a Benin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa sojojin Najeriya kan yadda suka fatattaki dakarun Benin da suka yi ikirarin juyin mulki a kasar ranar Lahadi.
A labarin nan, za a ji cewa daliban makarantar St. Mary da yan ta'adda suka sace sun samu shakar iskar ƴanci bayan gwamnatin tarayya ta ce ta ceto su.
Tukur Buratai ya karyata zargin da ke cewa yana da hannun kai tsaye ko kaikaice wajen daukar nauyin ta’addanci, yana mai cewa labarin karya ne aka kirkira.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari