Shugaban Sojojin Najeriya
Tsohon Hafsan Sojin Kasa, Faruk Yahaya, ya dauki matakin shari’a kan zargin daukar nauyin ta’addanci, yana kare mutuncinsa da gaskiya a hukumomin tsaro.
Rundunar sojojin ƙasa ta buɗe shafin neman aiki na DSSC 29/2026 daga 7 ga Janairu zuwa 4 ga Fabrairu; ga yadda za a nema da sharuddan da ake buƙata.
Dr. Suleiman Isyaku Mohammad, fitaccen masanin tsaro a Arewacin Najeriya ya dora wa gwamnati alhakin rasa rayuka a harin da ƴan ta'adda suka kai Neja
A labarin nan, za a ji cewa sojoji a Borno sun gamu iftila'i bayan taka wasu bama-bamai a hanyarsu ta kai wa ƴan ta'adda farmaki a dajin da ke da iyaka da Yobe.
Dakarun Najeriya sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram bayan kai musu farmaki a dajin Sambisa. Sojoji sun yi musayar wuta kafin su kashe 'yan ta'addan.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda ya sha fama da makiya masu kulla makirce a rundunar tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan samun bayanan sirri daga jama'a.
Dakarun sojoji sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Kano. Sojojin sun yi arangama da 'yan bindigan ne bayan da suka kawo hari a karamar hukumar Shanono.
Dakarun soji sun ceto mutum ɗaya a iyakar Kano da Katsina, yayin da aka kashe 'yan ta'adda 438 tare da ceto mutane 366 a yankin Arewa maso Gabas cikin watanni bakwai
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari