Shugaban Sojojin Najeriya
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci kan dakarun sojojin Najeriya. 'Yan ta'addan na Boko Haram sun kashe kwamandan sojoji yayin artabu.
Fasto Ayodele ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai yi manyan sauye-sauye a gwamnatinsa kafin 2026, yana mai tabbatar da cewa suna da nasaba da zabe na 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu manyan matsaloli sun fara yi wa ƴan ta'adda a jihohin Neja da Zamfara dabaibayi, suna kwance ba magani ballantana su nemi lafiya.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun cafke mai kawo musu jirage marasa matuka.
Babban hafsan tsaron kasa (CDS), Janar Olufemi Olatubosun Oluyede, ya kaddamar da rundunar Operation Savannah Shield, da za ta fattaki 'yan ta'adda a Kwara Neja.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta jaddada kyakkyawar alakar da ke tsakaninta da Najeriya, har ta kara ayyana aniyar taya yaki da yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji Sanata Shehu Sani a bayyana cewa duk da akwai damuwar shigowar sojojin Amurka ƙasar, a maganar gaskiya ana buƙatar taimako kan yan ta'adda.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta bai wa sojojin Amurka izinin shiga wasu yankuna a jihar Bauchi.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da isowar dakarun sojojin Amurka 100 Najeriya, ta bayyana ayyukan da za su yi domin taimaka wa kasar.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari