Shugaban Sojojin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta gargadi matasa kan fadawa tarkon daukar aiki da yaki a kasashen waje, tare da bayyana damuwa akan hatsarin da ke tattare da hakan.
A labarin nan, za a ji cewa hafsun sojin saman Najeriya ya gargadi sojoji a kan duk wani yunkuri da kifar da gwamnatin da aka zaba ta hanyar dimokuradiyya.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Oluyede ya sanar da cewa za a tura dakaru na musamman zuwa Kwara da Niger. Ya nemi a ƙarfafa ƴan sanda da jami'an NSCDC.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun kara fitowa a kan yarjejeniya tsakanin Najeriya da Amurka bayan zargin da aka yi na cewa ana kashe kiristoci a Najeriya.
Sojojin Najeriya sun dakile yunkurin harin 'yan ta’adda a Katsina, kwato dabbobi 529 da aka sace, suna tabbatar da jarumtaka da ci gaban tsaro a Arewa maso Yamma.
Bayan tabbatar da an yi yunkurin juyin mulki a Najeriya, aka fara bankado bayanan abubuwan da bincike ya gano game da shirye-shiryen da masu hannu a lamarin suka yi.
Hukumomin Najeriya sun kama fararen hula akalla hudu bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka ce an yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu a Najeriya a 2025.
Dakarun Najeriya sun tattauna da sojojin Faransa domin bunkasa alaka a fannin tsaro da yaki da 'yan ta'adda. Kasashen sun yi alkawarin aiki tare da juna.
Kasar Amurka ta aike da rukunin sojoji zuwa Najeriya domin karfafa yaki da ta’addanci a Yammacin Afirka, bisa yarjejeniya tare da gwamnatin Najeriya.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari