![Gumi ya taka rawa wurin kubutar da dalibai 137 a Kaduna? Uba Sani ya fayyace gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d8b4c050781878f5.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmed Gumi
![Gumi ya taka rawa wurin kubutar da dalibai 137 a Kaduna? Uba Sani ya fayyace gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d8b4c050781878f5.jpeg?v=1)
![Daukar nauyin ta'addanci: Sheikh Gumi ya fadi yadda miyagun ke samun kuɗi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/6c817f1c9feed824.jpeg?v=1)
![Sheikh Gumi ya kawo hanyar magance matsalar 'yan bindiga cikin sauki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/26d29e2e5d2d7cae.jpeg?v=1)
![Daukar nauyin ta'addanci: Sheikh Gumi ya fadi abin da ya dace a yi wa Tukur Mamu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0ba5b849376e9fa6.jpeg?v=1)
![Jami'an tsaro sun san maboyar 'yan bindiga, Sheikh Gumi ya magantu kan afuwa ga miyagu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b6ce40246fbf3b1b.jpeg?v=1)
![Dattawan Arewa sun faɗi malamin Musulunci 1 da suke goyon bayan ya tattauna da ƴan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6c817f1c9feed824.jpeg?v=1)
![Sheikh Gumi ya fadi kuskuren da gwamnati ke yi wajen ceto daliban da aka sace a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0ba5b849376e9fa6.jpeg?v=1)
Sanannen malamin addinin musuluncin can, Sheikh Ahmed Abubakar Gumi, ya fadi kuskuren da gwamnatin tarayya ke yi wajen kawo karshen 'yan bindiga.
![Fasto ya tura sako mai muhimmanci ga Tinubu kan sulhun Sheikh Gumi da 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a8fa07ef18b3542c.jpeg?v=1)
Shahararren Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan yin sulhu da Sheikh Ahmed Gumi ya ce zai jagoranta inda ya ce shi ma abin bincike ne.
!['Yan bindiga: Sheikh Ahmad Gumi ya ja kunnen Tinubu kan maimaita kuskuren Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/99dc79faeafb4858.jpeg?v=1)
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
![Ramadan 2024: Wane lokaci ne ake gama sahur? Fitaccen malami ya ba da amsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eee91c3f033567c1.jpeg?v=1)
A yayin da aka fara azumin Ramadan na shekarar 2024, Sheikh Ahmad Kutty babban malami a cibiyar musulunci ta Toronto, ya yi bayani game da lokutan sahur.
![Asiwaju ana yunwa: Kabiru Gombe ya aikawa Shugaban kasa muhimmin sako a karatu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/76e07f4f99d02770.jpeg?v=1)
Sheikh Kabir Gombe ya ba Tinubu shawarar a saye abinci domin a rabawa talakawa. Malamin ya ce idan wahalar rayuwa ta kai bango, abubuwa za su birkice a Najeriya.
![Sheikh Gumi: Yakar yan ta’adda da makaman Yakin Duniya II tsohon yayi ne](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26d29e2e5d2d7cae.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmad Gumi ya ce kashe biliyoyin naira wajen siyo makaman da aka yi su a Yakin Duniya II don yaki da 'yan ta'adda tsohon yayi ne. Ya nemi a tattauna da su.
![Babban coci a Najeriya ya karrama Sheikh Gumi kan dalili 1 tak, malamin ya sha mamaki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4b691426b5433bba.jpeg?v=1)
Cocin Cherubim da Seraphim a jihar Kaduna ya karrama Sheikh Ahmad Gumi da Fasto Yuhanna Buru a matsayin Jakadun zaman lafiya a jihar da kasa baki daya.
![Ba kuskure ba ne: Ahmad Gumi ya dauki zafi a kan kisan masu taron Maulidi a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/722ee21906a7e027.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya ce kashe mutane da ake yi a Kaduna ba kuskure ba ne. Shi ma Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu ya fitar da jawabi bayan abin da ya faru.
![Addu’ar nasarar APC a zaben Gwamnan Zamfara ta jawo Malami ya shiga uku](https://cdn.legit.ng/images/190x107/63c042daa36a1bbc.jpeg?v=1)
Tukur Sani Jangebe ya yi wa Bello Matawalle addu’ar samun nasara a zaben gwamna da za ayi a wasu garuruwan Zamfara wanda hakan ya fusata Gwamna mai-ci, Dauda Lawal.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari