Sheikh Ahmed Gumi
Fitaccen mawakin Hausa Shu'aibu Ahmed Abbas, wanda aka fi sani da Lilin Baba ya ziyarci malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi. Ya ba da gudunmawa ga yan gaza.
Femi Fani Kayode ya ce abin da Gumi ya fada game da Nyesom Wike za su hargitsa kasar nan da yaki, sai an taka masa burki. Sadaukin Shinkaffi ya yi wa malamin raddi.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta bayyana cewa yawancin wadanda ke mayarwa Sheikh Ahmad Gumi kan Nyesom Wike basu duba zahirin gaskiya ba.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya gargadi Sheikh Gumi kan kalamansa na nade-nade a wannan gwamnati inda ya ce malamin a yanzu ba shi da ta cewa.
Yekini Nabena, tsohon mataimakin kakakin APC na kasa, ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu da jami’an tsaro da su kamo Sheikh Ahmad Gumi kan furucinsa game da Wike.
Malamim addinin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya bude asusun ba da taimako don 'yan Falasdinu yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas.
Ikenga Imo Ugochinyere, ya caccaki Sheikh Ahmad Mahmud Gumi bisa kalama. da ya yi na ƙiyayya kan Wike, ya ce bai kamata a naɗe hannu a bar abun ya wuce ba.
Shahararren malamin addinin Musulunci ya yi kaca-kaca da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, sannan ya nemi a tsige ministan Abuja daga mulki.
Reno Omokri ya bukaci yan Najeriya da su guji kiyayya da yada soyayya. Ya bayar da shawarar ne yayin da yake martani ga furucin Gumi kan ministan Abuja, Nyesom Wike.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari