Sheikh Ahmed Gumi
Sheikh Ahamd Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya fi damuwa a yi sulhu da yan bindiga fiye da ya tsaya wajen taimakon mutane da aka kawo wa hari, ya jero dalilai.
Fitacen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa mazauna Kaduna sun fara ganin amfanin sulhu da 'yan ta'adda da gwamnati ke yi.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmoud Abubakar Gumi ya bayyana aniyarsa na tsayawa a nemawa Shugaban IPOB da aka daure, Nnamdi Kanu afuwa.
Sanannen malamin addinin Musuluncin, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya bayyana cewa babu wata gwamnati da za ta iya kawo karshen matsalar rashin tsaro.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya yi magana kan yawaitar hare-haren sace dalibai a wasu jihohin Najeriya.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa ya dage kan matsayarsa ta a sasanta da yan bindiga ne saboda yadda ya damu da matsalar tsaron da ta addabi Arewa.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya kare kansa kan rawar da ya ke takawa dangane da yin sulhu da 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya samu sabon labari na shiri da ake yi don nuna wa duniya wai ana kashe kiristoci.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya musanta rade-radin da cewa ya tsere zuwa Turkey saboda barazanar Donald Trump.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari