Sheikh Ahmed Gumi
Bincike ya karyata ikirarin cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya gargadi Amurka da Isra’ila kan raba Najeriya, tana cewa babu wata hujja da ke goyon bayan hakan.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi zai fuskanci kalubale game da ra'ayinsa na goyon bayan 'yan ta'adda saboda illarsa ga kasa.
Malamin addinin Musulunci, Dr. Ahmad Gumi ya ce Najeriya na bukatar taimakon kasashen waje kan tsaro, amma ba daga masu laifi, wariya ko masu tayar da zaune tsaye ba
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abbakar Gumi ya maka wasu masu amfani da Facebook a gaban kotu kan abin da ya kira zubar masa da mutumci.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya taka rawar gani wajen samar da tsaro a jihar Zamfara.
Sheikh Ahmad Gumi ya kare matsayinsa kan tattaunawa da ’yan bindiga, yana mai cewa babu wata dokar addini ko ka’ida ta duniya da ta haramta yin sulhu da miyagun.
Sheikh Ahmad Gumi ya jaddada cewa sace dalibai ba ya kai kashe sojoji muni, yana mai cewa dole a shiga tattaunawa da ’yan bindiga domin samun zaman lafiya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi zargin cewa akwai hannun kasashen waje a matsalar tsaron Najeriya saboda yadda 'yan ta'adda ke da motoci da makamai.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan maganar ministan tsaro cewa ba za a yi sulhu da 'yan bindiga ba a Najeriya.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari