Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya nuna cewa da wuya a iya samun shugaban da zai yi nasara idan Mai girma Bola Tinubu ya gaza a mulkin Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci tarar Abdullahi Ganduje, Shehu Sani da wasu manyan kasa tarar Naira miliyan 5 kan zargin aiki da fili ba bisa ka'ida ba.
Legit Hausa ta binciko karin bayanai game da hare-haren siyasa 5 da Shehu Sani ya ce sun faru a lokacin da Nasir El-Rufai ke kan mulki don dakile 'yan adawa.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Shehu Sani ya waiwayi tsohin gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya yi kaca-kaca da salon mulkin gwamantin Bola Tinubu.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba da shawara ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, kan yin takara a 2027.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattWa, Sanata Shehu Sani, ya kare Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin da suka addabi Arewa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Nasir Ahmed El-Rufai da Rotimi Amaechi kan sukar da suke yi wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bukaci 'yan Arewa da su marawa shugaban kasa, Bola Tinubu baya a zaben 2027. Ya ce hakan shi ne adalci.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai yi tazarce a 2027 idan 'yan adawa suka kasa yin hadaka.
Shehu Sani
Samu kari