
Shehu Sani







Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na komawa jam'iyyar APC daga PDP. Ya ce abubuwa sun sauya a yanzi a APC.

Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya kaddamar da littafi kan tarihin rayuwarsa. Juga-jigan 'yan siyasa sun yi martani a kan hakan.

Tsohon shugaba, Sam Nujoma ya rasu yana da shekara 95. Ya jagoranci kwatar ’yancin Namibia daga Afrika ta Kudu, kuma an san shi da tsayuwa kan muradun mutanensa

Sanata Shehu Sani ya yi zazzafar suka ga tsohon gwamnan jiharsa ba tare da kiran sunan kowa ba, lamarin da ya ke kama da mayar da martani ga Nasir El Rufa'i.

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Nasir Ahmed El-Rufai. Ya zargi tsohon gwamnan na Kaduna da yin mulkin kama karya.

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan karin kudin kiran waya da data a Najeriya. Ya ce majalisa za ta iya dakatar da karin.

Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya nuna takaicinsa kan karin kudin man fetur da matatar Dangote ta yi. Ya ce ba a yi zaton hakan ba.

Sanata Shehu Sani ya bukaci mai martaba Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su fice daga kotu su buga da juna a filin kwallo domin magance rikicinsu.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kwace filayen mutane da kamfanoni sama da 500 saboda gaza biyan kudin mallakar kadarorinsu.
Shehu Sani
Samu kari