Ilmin Sakandare a Najeriya
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sabuwar ranar da dalibai za su koma makarantun firamare da na gaba da firamare a fadin jihar. Za a koma a cikin watan Satumba.
Wasu jihohi a Najeriya sun dauki matakin dage ranakun da dalibai za su koma makarantu. Wasu daga ciki sun dauki matakin ne saboda tsadar fetur da wasu dalilan.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da dage ranakun da dalibai za su koma makarantu a fadin jihar. Gwamnatin ta yi karin haske kan dalilin daukar matakin.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya soki shirin gwamnatin tarayya na hana dalibai 'yan kasa da shekara 18 zana jarabawar WAEC da NECO.
Tsohon dan majalisar wakilai, Honorabul Lanre Laoshe, ya biya gwamnati rancen kdin karatu da aka ba shi lokacin da yake karatunsa. Ya nuna godiyarsa.
A ranar Litinin ne hukumar WAEC ta sanar da cewa ta rike sakamakon dalibai 215,267 da suka zana jarrabawar kammala sakandare (SSCE) ta shekarar 2024.
Daga karshe WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar WASSCE na shekarar 2024. Legit Hausa ta samu sanarwa daga hukumar jarabawar a safiyar Litinin 12 ga Agusta, 2024.
Hankalin mahukuntan makarantar Liberty da ke Ikota a jihar Legas da masu amfani da shafukan zumunta ya koma kan tsohuwar makamar makarantar, Folake Olaleye.
Kasashe da dama na mayar da hankali wajen harkar ilmi. Akwai kasashen da suka yi fice wajen samar da ilmin boko ga mutanensu. Mun jero 10 daga cikinsu.
Ilmin Sakandare a Najeriya
Samu kari