Cocin Anglican
Godswill Akpabio ya yi godiya ga Ubangiji kan ni'imar da ya yi masa da samun matsayi har zuwa zama Shugaban Majalisar Dattawa bai yiwu ba sai da taimakon Allah.
Wata baiwar Allah ’yar asalin Igbo ta bayyana yadda ta bar Katolika ta karɓi Musulunci, tana mai cewa ta samu natsuwa da cikakkiyar fahimta a sabon addininta.
Fasto Elijah Ayodele ya soki Shugaba Bola Tinubu saboda karuwar sace-sace da kashe-kashe, yana cewa idan ya kasa magance tsaro ya kamata ya yi murabus.
Tsohon shugaban NEPC, Mista Olusegun Awolowo, ya rasu yana da shekara 62a duniya, lamarin da iyalansa suka tabbatar a wata takaitacciyar sanarwa.
Hukumar Yaki da Masu Yi wa tattalin arzikin kasa ta'adi watau EFCC ta cafke wata malamar coci, Archbishop Angel Oyeghe bisa zargin cin zarafin Naira.
Limamin cocin INRI, Fasto Elijah Ayodele, ya gargadi Tinubu kada ya yi tafiya har Amurka ya roki Trump kan barazanar harin soja, yana cewa hakan zai rage kimarsa.
Babban Limamin Cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa zai gudanar da addu’o'i na musamman ga matasa marasa aure da iyalai masu jiran haihuwa.
Gwamnatin Anambra ta karyata jita-jitar da ke cewa Gwamna Chukwuma Soludo na shirin kama malaman addini, musamman Bishof-Bishof na Katolika, bayan zarcewa a zabe.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi gwamnoni bakwai na Najeriya cewa samun wa’adin biyu a 2027 zai zama musu wahala saboda wasu dalilai.
Cocin Anglican
Samu kari