Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci tawagar shugabannin fulani na duniya zuwa gidan marigayi Muhammadu Buhari da ke Kaduna.
A yau Asabar 23 ga watan Agustan 2025, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ziyarci jihar Lagos inda ya gana da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya halarci jana'izar Sarkin Zuru Janar Sani Sami. Sarkin Musulmi, Sanusi II, gwamnan Kebbi sun hallara.
Bayan bincike kan zargin da ake yi masa, Masarautar Kano ta sauke Mai unguwar Yan Doya, Malam Murtala Husaini, saboda zargin karya doka, kin bin umarnin Sarki.
Bayan faruwar hatsarin jirgin sama a kasar Ghana, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya jajanta wa kasar Ghana da kuma iyalan wadanda suka rasa rayukansu.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin sarakunan gargajiya daga jihar Yobe da kuma Jamhuriyar Nijar inda suka yi masa mubaya'a da nuna goyon baya.
Shahararren mawaki a Arewacin Najeriya, Ali Jita ya samu sarautar mai unguwa a 'Ado Bayero Royal City;, Darmanawa da ke jihar Kano a bikin nadin gargajiya.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa tun farko Najeriya ta ɗauki matakan da za su kawo ta cikin matsalar tattalin arziki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fusata kan harin da aka kai wa Sadiq Gentle da ya yi ajalinsa bayan kwantar da shi a asibiti. Abba ya bukaci kama 'yan daban.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari