Bikin Sallah
Rundunar ƴan sandan Kano ta yi magana kan yadda ake shirin gudanar da hawan Sallah karama a jihar, inda ta ce ta samu labarin sarakuna biyu na shirin hawa.
Dan Majalisa mai wakiltar Bakori da Ɗanja a Majalisar Dokoki ta Ƙasa ya raba tallafi da goron Sallha ga al'ummar mazaɓarsa, an raɓa kimanin N110m.
Wasu miyagu sun farmaki masallaci a jihar Kaduna yayin da masallata suke tsaka da gudanar da ibada. 'Yan sanda sun cafke wasu da ake zargi da kai harin.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta nada sababbin mukamai, inda aka zabo da yawa daga cikinsu matasan 'yan siyasa, daga ciki har da Auwal Lawan Aramposu.
Mahukuntan babban masallacin sun amince da nadin Farfesa Iliyasu Usman a matsayin sabon limanin, lamarin da ya yi wa musulmin Kudu maso Gabas dadi ainun.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya bayyana fatan samun hadin kai yan kasar nan bayan nadin Farfesa Iliyasu Usman a matsayin sabon limami.
Ana yin bikin Sallar Gani ne a masarautar Gumel a tsawon kwanaki uku a lokacin Maulidi. Ana Sallar Gani a Daura da Hadeja sai dai akwai banbanci tsakaninsu da Gumel.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gargadi jami'an gwamnati da suka karkatar da kudaden goron Sallah da aka ba ma'aikata da su mayar da su.
A yau ne babbar Kotun Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki ta ci gaba da sauraron shari'ar matashin da ya kashe mutane 23 a karamar hukumar Gezawa a Kano.
Bikin Sallah
Samu kari